On Air Programs

Tarihin Gamuwa 10 Tsakanin Kano Pillars VS Eyimba Da Kuma Wasan Yau

Abubuwa 5 da suka zama wajibi lokacin sanyi

An ƙaddamar da kudin kariya ga ƴan jarida da masu fafutukar ƴancin amfani da yanar gizo

Yadda ake duba suna don zama ma’aikacin damara na 2020 a Nijeria

Me Ƙungiyar Izala ta ce kan matsalolin tsaro a Najeriya?

Muhimmiyar shawara ga manoma kan Noman rani

logo
  • Gida
  • Labarai
    • Siyasa
    • Al’ajabi
    • Nishadi
    • Wasanni
  • Shirinmu
    • TURMIN DANYA
    • ADDINI DA RAYUWA
    • Jigawa Tarun Allah
    • Music Belt
    • Duniyar Mata
    • Charan Zakara
  • Game da Mu
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
    • Siyasa
    • Al’ajabi
    • Nishadi
    • Wasanni
  • Shirinmu
    • TURMIN DANYA
    •  ADDINI DA RAYUWA
    • Jigawa Tarun Allah
    • Music Belt
    • Duniyar Mata
    •  Charan Zakara
  • Game da Mu
  • Tuntube Mu
×
Wasanni

Tarihin Gamuwa 10 Tsakanin Kano Pillars VS Eyimba Da Kuma Wasan Yau

Sawaba FM January 17, 2021 32 0
Yau za a sake ɓarje gumi a mako na 5 na gasar NPFL amma sai dai kuma dukkansu biyun manyan ƙungiyoyi ne a gasar.Cigaba
Labarai

Abubuwa 5 da suka zama wajibi lokacin sanyi

Sawaba FM December 15, 2020 229 0
Lokacin sanyi a kasar Hausa sau daya yake zagayowa a duk shekara, amma mutane da yawan gaske da zarar ya zo sukan ke gwamma na zafi. Ko menene dalili?Cigaba
Ilimi Mayan Labarai

An ƙaddamar da kudin kariya ga ƴan jarida da masu fafutukar ƴancin amfani da yanar gizo

Sawaba FM December 11, 2020 176 0
Kundin dai an kaddamar da shi ta yanar gizo a jiya wanda ya samu halartar masu ruwa da tsaki a fannin yaɗa labarai da masu kare hakkin dan Adam da sassan nahiyar Afrika.Cigaba
Jigawa Kano,Kaduna, Labarai

Yadda ake duba suna don zama ma’aikacin damara na 2020 a Nijeria

Sawaba FM December 6, 2020 412 0
Ana bukatar duk mai neman aikin ya shigar da bayansa cikin adireshin don sanin wuri da lokacin rubuta jarrabawar tantancewar Cigaba
Addini Labarai Mayan Labarai

Me Ƙungiyar Izala ta ce kan matsalolin tsaro a Najeriya?

Sawaba FM December 2, 2020 229 0
Shugaban Kungiyar wa'azin musulunci ta Izalatil Bid'ah, Sheikh (Dr) Abdullahi Bala Lau, yayi Allah wadai da kisan gilla da kungiyar Boko Haram tayiwa manoman shinkafa 'yan asalin jihar Sokoto, a kauyen koshobe da ke yankin karamar hukumar Jere a jihar Borno wanda alkaluma suka nuna mutum 46 sun rigamu gidan gaskiya.Cigaba
Ilimi Jigawa Kano,Kaduna, Kebbi Labarai

Muhimmiyar shawara ga manoma kan Noman rani

Sawaba FM December 2, 2020 202 Post a comment
Idan ka tanadi wannan abubuwan, to kana bukatar ka fara da guri dan kadan ( mini size) kasan cewar na farin shiga cikin harkar. Idan kasar gun;Cigaba
Labarai Rayuwa

Wanda yayi tattakin nasarar Buhari ya rabauta da Mota da Miliyoyi

Sawaba FM November 17, 2020 284 0
A baya mun kawo muku rahoton yadda Dahiru Buba mai shekara 50, yace yana fama da ciwon ƙafa sakamakon tattakin da yayi.Cigaba
Addini Ilimi Rayuwa

Sauraron waƙa yana ƙara Imani- Sheikh Ibrahim Khalil

Sawaba FM November 16, 2020 434 0
Malam Khalil ya bayyana haka ne a ranar Lahadi a wajen maulidin Annabi Muhammad (tsira da amincin Allah su ƙara tabbata a gare shi) na gidan Sheikh Malam Nasidi Abubakar Goron Dutse dake unguwar Goron Dutse a cikin birnin Kano.Cigaba
Labarai Wasanni

Kano Pillars na shirin daukar dan wasan Kamaru daga Morocco

Sawaba FM November 12, 2020 588 0
Rahotanni sun bayyana cewa dan wasan ya iso jihar Kano ne tun a ranar Laraba kuma har ya kammala gwajin tabbatar da lafiyarsa a babban asibitin koyarwa na Abdullahi Wase Specialists Hospital, Kano, a yau Alhamis, har ma yayi atisayen farko da kungiyar a karamin filin wasa ga Dawakin Kudu.Cigaba
Labarai

Gwamna Badaru ya halarci bikin ƙaddamar da tsarin Noma don Matasa

Sawaba FM November 10, 2020 338 0
Tsarin ana sanya rai zai sanyawa matasan Nijeriya masu karatu matakin Digiri ko marasa karatu sha'awar shiga a dama da su don rage yawan marasa aikin yi da kuma cigaba tattalin arzikin ƙasa.Cigaba
  • Older posts

MADUBIN DUNIYA 05-01-2021

https://www.sawabafm.com/wp-content/uploads/2021/01/MADUBIN-DUNIYA-05-01-2021.mp3

FITILAR RAYUWA EP-35 06-09-2020

https://www.sawabafm.com/wp-content/uploads/2020/10/FITILAR-RAYUWA-EPI-36-13-09-2020.mp3

Recent Posts

  • Tarihin Gamuwa 10 Tsakanin Kano Pillars VS Eyimba Da Kuma Wasan Yau
  • Abubuwa 5 da suka zama wajibi lokacin sanyi
  • An ƙaddamar da kudin kariya ga ƴan jarida da masu fafutukar ƴancin amfani da yanar gizo
  • Yadda ake duba suna don zama ma’aikacin damara na 2020 a Nijeria
  • Me Ƙungiyar Izala ta ce kan matsalolin tsaro a Najeriya?
  • Muhimmiyar shawara ga manoma kan Noman rani

BIYO MU A FACEBOOK

BIYO MU A FACEBOOK

Biyo Mu a Twitter

My Tweets

Samu Labaru ta e-mail naku

Shigar da email naku don ku rika samun Labaru

Join 1,917 other subscribers

HADEJIA, JIGAWA STATE.

You can reach us via email sawabafm@gmail.com or phone.

+(234) 000-000

info@sawabafm.com

Copyright © 2020 | Redemption FM Radio Limited.