On Air Programs

Majalisar Tsaro Ta Jihar Kano Ta Ayyana Kwacen Waya A Matsayin Fashi Da Makami

Akalla Shugabannin Kasashe 20 Na Duniya Ciki Har Da Afirka Ne Suka Halarci Bikin Rantsar Da Shugaba Bola Tinubu

logo
  • Gida
  • Labarai
    • Siyasa
    • Al’ajabi
    • Nishadi
    • Wasanni
  • Shirinmu
    • Najeriya A Yau
  • Game da Mu
  • Tuntube Mu
  • Najeriya A Yau
  • Gida
  • Labarai
    • Siyasa
    • Al’ajabi
    • Nishadi
    • Wasanni
  • Shirinmu
    • Najeriya A Yau
  • Game da Mu
  • Tuntube Mu
  • Najeriya A Yau
×
Home 2022 June 08

Day: June 8, 2022

Labarai

Gwamnatin jihar jigawa tace kananan yara kusan dubu 200 za a baiwa maganin inganta garkuwar jiki domin rage yawan mace macen kananan yara

Sawaba FM June 8, 2022 351 0
Gwamnatin jihar jigawa tace kananan yara kusan dubu 200 za a baiwa maganin inganta garkuwar jiki domin rage yawan mace macen kananan yara a fadin jihar nan. Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ne ya sanar da hakan a wajen bikin kaddamar da shirin rabon maganin a cibiyar lafiya matakin farko ta Continue reading
Labarai

Ni ne wanda zai iya magance matsalar ta’addanci da rashin tsaro a Najeriya idan aka zabe ni a 2023

Sawaba FM June 8, 2022 796 0
daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Tinubu, ya bayyana cewa zai yaki ta’addanci da rashin tsaro a kasar nan idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa a 2023. Ya bayyana haka ne jiya a lokacin da yake jawabi ga wakilan jam’iyyar a babban taronta na musamman da Continue reading
Labarai

Bola Ahmad Tinubu ya lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyar APC da kuri’u 1271

Sawaba FM June 8, 2022 360 0
Bola Ahmad Tinubu ya lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyar APC da kuri’u 1271 kamar yadda alkalin zabe ya bayyana.Continue reading
Labarai

An soma sanar da sakamakon zaɓe na jam’iyyar APC

Sawaba FM June 8, 2022 311 0
Ana cigaba da kirga kuri’un da daliget 2,340 suka kada ga masu neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC. Ga kadan daga cikin wayanda aka sanar da sakamakon su: -Rotimi Amaechi ya samu kuri’u 316-Yemi Osinbajo ya samu kuri’u 235-Ahmed Lawan ya samu kuri’u Continue reading
Labarai

‘Duk wanda ya samu damar lashe tikitin fidda gwani zan taya shi murna’ – Buhari

Sawaba FM June 8, 2022 351 0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fice daga wajen babban taron jam’iyyar APC mai mulki. Shugaban kasar ya fice ne bayan ya gabatar da jawabinsa a wajen zaben fidda gwanin. Kafin tafiyar sa, shugaba Buhari ya shaidawa ‘ya’yan jam’iyyar da su kasance masu hadin kai, kuma su guji tayar da zaune Continue reading

SAURAREMU KAI TSAYE

Sawaba FM 104.9

Your browser does not support the audio element.

Recent Posts

  • Majalisar Tsaro Ta Jihar Kano Ta Ayyana Kwacen Waya A Matsayin Fashi Da Makami
  • Akalla Shugabannin Kasashe 20 Na Duniya Ciki Har Da Afirka Ne Suka Halarci Bikin Rantsar Da Shugaba Bola Tinubu
  • Buhari Ya Sanya Hannu Kan Kudurin Dokar Kafa Hukumar Kula Da Almajirai
  • Shugaba Bola Ahmed Tinubu Ya Karbi Ragamar Shugabancin Kasarnan
  • An Kama Wani Mutum Bayan Da Aka Kashe Mutane 4 A Wani Harin Bindiga Da Wuka A Kasar Japan
  • An Kama Daya Daga Cikin Mutane Hudu Da Ake Zargi A Kisan Kare Dangi Na Kasar Rwanda A Shekarar 1994

Labarai cikin Harshen turanci

  • The National Bureau of Statistics says the aggregate production of mineral products in Nigeria grew from 64.29 million tons in 2020 to 89.48 million tons in 2021

    August 9, 2022

  • Gov. Bello Matawalle has officially registered as a member of the APC

    August 6, 2021

  • Five civilians, four soldiers and 40 armed attackers were killed in Niger

    July 12, 2021

  • Abductors of a provost, Mr Habibu Mainasara have demanded the sum of five million naira as ransom

    July 12, 2021

Shirye-Shiryen Mu Cikin Bidiyo

https://youtu.be/znAOxBcMFRA

BIYO MU A FACEBOOK

BIYO MU A FACEBOOK

Biyo Mu a Twitter

My Tweets

International News

Samu Labaru ta e-mail naku

Shigar da email naku don ku rika samun Labaru

Join 93 other subscribers

Kalanda

June 2022
S M T W T F S
 1234
567891011
12131415161718
19202122232425
2627282930  
« May   Jul »

HADEJIA, JIGAWA STATE.

You can reach us via email sawabafm@gmail.com or phone.

+(234) 000-000

info@sawabafm.com

Copyright © 2021 | Redemption FM Radio Limited.