An dakatar da bude makarantun kasar Malawi bayan Kwalara ta kashe mutum kusan 600 a kasar
Hukumomi a Malawi sun dakatar da buɗe makarantun Furamare da na sakandire a manyan biranen ƙasar biyu bayan ɓarkewar cutar kwalara, wadda zuwa yanzu ta yi sanadin kashe mutum 595.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...