Yadda ake zanga-zanga a Kaduna kan satar yaran makarantar kwalejin da kayi a baya

0 107

– An gudanar da gangamin ne a yau Talata, 4 ga watan Mayu, a garin kadunan.

Iyaye na zanga zanga a Kaduna kan satar yaran makarantar kwalejin Kaduna da akayi a kwanakin baya.

Hakan ya biyo bayan tirjiyar da Gwabnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufa’i yayi kan sasanto dan kwatosu daga hannun yan bindigar.

Muna tafe da karin bayani

Leave a Reply

%d bloggers like this: