

Jami’ar Tarayya Dake Dutse ta yi sabon Rijistara a sanarwar da suka fitar a shafin su na Facebook yau Asabar, 18 ga Disamba, 2021 inda suka ambaci Dr. Abubakar Mijinyawa a matsayin sabon Rijistaran.
Muna tafe da ƙarin bayani.
Jami’ar Tarayya Dake Dutse ta yi sabon Rijistara a sanarwar da suka fitar a shafin su na Facebook yau Asabar, 18 ga Disamba, 2021 inda suka ambaci Dr. Abubakar Mijinyawa a matsayin sabon Rijistaran.
Muna tafe da ƙarin bayani.