A yau ne fadar mai martaba sarkin Hadejia Alh Dr Adamu Abubakar Maje CON shugaban sarakunan jihar Jigawa, ta nada Aliyu Alh Haruna a matsayin dan makwayon Hadejia hakimin sarawa a karkishin karamar hukumar Kafin Hausa.
Amir Muhammad Harbo is an accomplished researcher, digital journalist, and dedicated fact-checker, currently serving as the Head of Digital Operations.