Hukumar Agajin Gaggawa ta jihar Jigawa (SEMA) ta raba kayayyakin tallafi ga manoman da ambaliyar ruwa ya shafa shekaru biyu da suka gabata a karamar hukumar Buji. Daraktan gudanarwa na hukumar Alhaji Sabo Ibrahim ya bayyana hakan a lokacin rabon kayayyakin. Yace sakamakon rahotan da hukumar ta Continue reading
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace mahara wadanda suke kashewa da sace yan Najeriyan da basu ji ba, basu gani ba, ‘yan ta’adda ne da ya kamata a hukunta su akan haka. Buhari wanda ya samu wakilcin shugaban ma’aikatansa, Farfesa Ibrahim Gambari, ya sanar da haka a jiya a wajen wani zaman ganawa kan tsaro a […]Continue reading
A Najeriyar rahotanni sun ce ‘yan bindiga sun kai farmaki kan wata makarantar ‘yan mata da ke jangebe a Jihar Zamfara, inda suka yi awon gaba da dalibai, wadanda kawo yanzu babu karin bayani kan adadinsu. Wata majiya ta shaidawa sashen Hausa na RFI cewar adadin daliban da ‘yan bindigar suka sace ya kai 300. Lamarin […]Continue reading
The Executive Governor of Jigawa State Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar MON mni on Wednesday 24th February 2021 signed the violence against persons prohibition law to eliminate and prohibit all forms of violence and ensure maximum protection for the citizens in the state . The law provides effective remedies for victims, punishment for offenders and other […]Continue reading
The Jigawa state Governor, Muhammadu Badaru Abubakar has approved the appointment of Imamu Muhammed Hadejia as Managing Director of Jigawa state Agricultural and Rural Development authority (JARDA). Imamu hold masters degree in soil science from Bayero University Kano. He has attended several courses in the field of agriculture. Also, he was working with with Jigawa […]Continue reading
Yan Najeriya sun soma yin raddi bayan da wasu ‘yan kungiyar da ke fafutuka a yankin Naija Delta suka sha alwashin kai hari a biranen Lagos da Abuja. A wani bidiyo da kungiyar da ake kira Supreme Egbesu Liberation Fighters ta wallafa a shafin Youtube ranar Talata ta yi zargin cewa gwamnatin Muhammadu Buhari tana […]Continue reading
Hukumar asusun kiwon lafiya ta jihar Jigawa ta kammala yiwa masu karamin karfi da masu rauni da zasu amfana da shirin bada magani kyauta rijistar mallakar katin shedar zama dan kasa a karamar Hukumar Dutse. Sakataren zartarwa na asusun Dr Nura Ibrahim ya sanar da hakan ta cikin shrin radio Jigawa na mako mako mai […]Continue reading
The Minister of State for Petroleum Resources, Chief Timipre Sylva, said on Monday that the Federal Government’s National Gas Expansion Programme was expected to lift over 100 million Nigerians out of poverty. Sylva said the programme was “a practical demonstration of President Muhammadu Buhari’s commitment to lift 100 million Nigerians out of poverty by using […]Continue reading
The second round of Niger’s presidential election kicked off on Sunday, as Nigeriens cast their ballots between a ruling party stalwart and a former president touted as the first peaceful succession between two elected presidents. President Mahamadou Issoufou ends his two terms, and respecting the constitution, he will not run for another. Mohammed Bazoum, Continue reading
An kama wani matashi a Jihar Bauchi da ake zargi da kashe yara guda 4 wanda ake zargin Rufa’I Yunusa dan kauyen Rumbu a karamar hukumar Ningi ta Jihar Bauchi. Yan sanda sun kama shi a ranar Lahdi 17 ga Fabarairu 2021, jami’in hulda da jama’a na yan sandan jihar ya bayyana haka a wata […]Continue reading