Shugaban kungiyar reshen jami’ar fatakwal Dr. Austen Sado, yace ko da yake wasu cikin abokan aikinsa, basu sami albashinsu ba tun watan fabarairun da ya gabata, said ai hakan, ba zai sanya kungiyar yin na’am da tsarin ba. Da ake hira dashi ta wayar talho, Sado yace umarnin na Continue reading
Education
An ruwaito cewa wani mutum da ya nemi a sakaye sunansa, ya bayar da gudun mawar naira miliyan 500, yayinda jagoran jam’iyyar APC na kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayar da miliyan 10, sannan yan majalisu da suka tara naira miliyan 150.Continue reading
Bugu da kari Shugaba Buhari, ya amince da karin kudin hukumar na shekarar 2020 zuwa naira biliyan 7 da miliyan 5, sabanin naira biliyan 3 da yake a baya.Continue reading
Wannan ƙorafi ya fito ne daga bakin wasu daga cikin shugabannin Islamiyya Aisha Ibrahim Ɗorayi da kuma Malam Hassan, a lokacin da su ke tattunawa da filin inda ranka da ake gabatarwa a tashar Freedom Radio da ke Kano.Continue reading
Kada ka zama kamar mahaukacin kare da komai ya gani zai yi ta yin haushi a Social Media babu dalili, ka tabbatar abinda ka rubuta zai amfane ka ko waninka.Continue reading
Shugaban Hukumar ilimi matakin farko na Jiha, Alhaji Salisu Muhammad Birniwa wanda ya bada wannan shawara, ya ce an bullo da shirin ne domin cike gibin karatun dalibai sakamakon zama a gida saboda rufe makarantu da aka yi sakamakon cutar corona.
Continue reading
An gabatar da taron tallafawa Dalibai 200 da fam din Jamb a karamar hukumar Hadejia, wanda dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Hadejia Barr. Abubakar Sadik Jallo ya kaddamar jiya, a garin Hadejia. Taron yasamu halartar manyan mutane kamar su mai girma Baraden Hadejia Amb. Haruna Ginsau da Shugaban karamar Hukumar Hadejia Hon. Abdullahi […]Continue reading
Gwamnatin jihar Jigawa tayi bikin mika sabon masaukin masu yiwa kasa hidima, NYSC, da ta gina ga Hukumar masu yiwa kasa hidima, a garin Kazaure. Gwamna Muhammad Badaru Abubakar, shine ya mika makullan masaukin masu yiwa kasa hidimar ga babban daraktan hukumar, Birgediya Janar Ibrahim Shu’aibuYace gwamnatin jihar Jigawa ta gina masaukan masu yiwa kasa […]Continue reading
A ranar Litinin ne Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya sa ɗansa mai shekaru shida da haihuwa, Abubakar Al-Siddique El-Rufa’i a makarantar firamare mallakin Gwamnatin Jihar, Kaduna Capital School. Ana ganin hakan a matsayin wani cika alƙawarin kamfe da Gwamna El-Rufa’i ya yi a 2017, lokacin da ya bayyana yunƙurinsa na gyara ɓangaren ilimi a […]Continue reading
Gwamnatin jihar Yobe tace zata dauki nauyin dalibai 228, su samu digiri a bangaran karatun aikin likita wato Medicine da Paramedics da kuma Engineering a shekara mai zuwa. Gwamnan jihar Mai Mala Buni shine ya bayyana hakan a jiya a garin Damaturu yayin karbar rahoton kwamatin jihar na tallafin karatun dalibai na kasar waje. Gwanan […]Continue reading