Browsing Category
Siyasa
Bola Tinubu yayi alkawarin samar da motocin sufuri 3,000 ga matafiya a fadin Najeriya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayi alkawarin samar da motocin sufuri a dukkan jihohin Najeriya da kananan hukumomin a farashi mai sauki.
Shugaban kasar ya ce gwamantin sa zata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama mutane 8 da bacewar Naira biliyan 4 mallakar gwamnatin jihar Kano
Shugaban Hukumar Korafe-korafen Jama’a da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano Muhi Magaji Rimin Gado, a jiya ya tabbatar da cewa hukumar ta kama mutane 8 da bacewar Naira!-->…
Read More...
Read More...
Janar Abdourahmane Tchiani ya ayyana kansa a matsayin sabon shugaban kasar Nijar
Janar Tchiani mai shekaru 62, ya kasance mai kula da tsaron fadar shugaban kasa tun shekara ta 2011, kuma tsohon shugaban kasar Mahamadou Issoufou ya kara masa girma zuwa mukamin Janar!-->…
Read More...
Read More...
ECOWAS za ta yi duk abin da ya dace don maido da dimokuradiyya a Nijar
A wata tattaunawa ta wayar tarho da shugaba Bola Tinubu da mataimakiyar shugaban kasar Amurka Kamala Harris da sakatare janar na majalisar dinkin duniya Antonio Guterres sun bayyana!-->…
Read More...
Read More...
ECOWAS da AU sun tura tawagar hadin guiwa ta binciken gaskiya kafin zaben kasar Laberiya
Gabanin zaben shugaban kasa da na 'yan majalisar dokokin kasar Laberiya da aka shirya gudanarwa a ranar 10 ga watan Oktoban shekarar 2023, kungiyar raya tattalin arzikin kasashen!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Buhari ce ta kara kudin makaranta na kwalejojin hadaka (FGC)
Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta ce gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ce ta sake duba sabon tsarin biyan kudin makaranta na kwalejojin hadin kai.
Hakan na kunshe ne a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kananan hukumomin Birniwa, kiri kasamma da Guri sun kaddamar da kwamitin siyar da taki
An kaddamar da kwamitin membobi goma sha daya kan sayar da taki a kananan hukumomin Birniwa, kiri kasamma da Guri.
Da yake kaddamar da kwamitin, shugaban karamar hukumar, Hon Umar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya amince da kafa asusun gina ababen more rayuwa
Shugaban kasa Bola Ahemd Tinubu ya amince da kafa asusun gina ababen more rayuwa a jihohin kasar 36, a wani mataki na rage wa yan kasar radadin cire tarafın man fetur.
Shugaban ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kafa kwamitin kwato filaye da gonakin da aka yanka ba bisa ka’ida ba a Jigawa
Gwaman Umar Namadi Danmodi ya kafa kwamiti kwato filaye da gonakan da aka yanka ba tare da izinin gwamnati ba.Kafin hakan dai anyi zargin cewa an yanka wasu filaye da gonakai tare da!-->…
Read More...
Read More...
Tsohon Kwamishina a Jihar Kano ya soki bukatar binciken Ganduje
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Malam Muhammad Garba, ya maida martani kan zargin da ake yi cewa tsohon Gwamna Abdullahi Ganduje ya karbo rancen!-->…
Read More...
Read More...