Browsing Category
Siyasa
Ziyarar sirri da Bola Tinubu ya yi zuwa Faransa ba zai kawo tsaiko ga ayyukan gwamnati ba
Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan yada labarai da dabaru, ya ce shugaba Bola ya na kan sahwo kan kalubalen cikin gida a kasar nan.
Mista Onanuga yana mayar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan jihar Ribas ya bayyana daukakar tafiyarsa ta siyasa a matsayin nufi ne na Allah
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce nasarorin da ya samu a rayuwa da kuma daukakar tafiyarsa ta siyasa nufi ne na Allah.
Gwamna Fubara ya ce Allah ya daukaka shi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Nasir Charity Development Foundation (NANAS) sun aurar da mata 300 a garin Birnin Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris tare da hadin gwiwar gidauniyar Nafisa Nasir Charity Development Foundation (NANAS) sun aurar da mata 300 a garin Birnin!-->…
Read More...
Read More...
Ana gudanar da wasu tsare-tsare domin sauya ma’aikatar jin kai da yaki da fatara
Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na kasa, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin tarayya na gudanar da wasu tsare-tsare domin sauya ma’aikatar jin kai da yaki da fatara ta kasa.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kwankwaso ya ce babu shakka za a sake nazari kan dokar da ta kafa sabbin masarautu a Kano
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce babu shakka za a sake nazari kan dokar da ta kafa sabbin masarautu a Kano.
Cikin wata tattaunawa da ya yi da manema!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar NNPP ta ba da tabbacin gudanar da zaben kananan hukumomi na gaskiya da gaskiya
Jam’iyyar NNPP, a jihar Kano, ta ba da tabbacin gudanar da zaben kananan hukumomi na gaskiya da gaskiya da aka shirya gudanarwa a cikin shekarar nan.
Shugaban jam’iyyar, Hashimu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An rantsar da sabbin manyan sakatarori guda 16 a jihar Ribas
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, a ranar Talata ya rantsar da sabbin manyan sakatarori guda 16 a zauren majalisar zartarwa na gidan gwamnati da ke Fatakwal.
Gwamnan ya bukace!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC ta ce a shirye take tsaf domin gudanar da zaben cike gurbi a jihar Cross River
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa, INEC, ta ce ta shirya tsaf domin gudanar da zaben cike gurbi da zai gudan a ranar 3 ga watan Fabrairu a jihar Cross River.
Shugabar wayar da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jagoran darikar Tijjaniyya a Najeriya ya bayyana goyon bayansa ga gwamnatin Bola Tinubu
Mai martaba Sarkin Kano na 14 kuma jagoran darikar Tijjaniyya a Najeriya ya bayyana goyon bayansa ga gwamnatin shugaban Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa shugaban ya karbi mulki a cikin!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya jaddada alkawarin gwamnatin sa na samar da ci gaba mai dorewa a yankin Neja Delta
Shugaban kasa Bola Tinubu, ya jaddada alkawarin gwamnatin sa na samar da ci gaba mai dorewa a yankin Neja Delta.
Shugaban kasar ya bayyana haka ne a lokacin da yake ganawa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...