Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Muhammadu Abubakar MON, mni yana ɗaya daga cikin waɗanda suka halarci taron bayar da kyauta a zauren Gasar Hikayata ta BBC ta shekarar 2021 babban birni tarayya, Abuja.
Babban taron dai na karrama gwarazan Gasar Hikayata ne wadda BBC take haɗawa.
Amir Muhammad Harbo is an accomplished researcher, digital journalist, and dedicated fact-checker, currently serving as the Head of Digital Operations.
- Comments
- Facebook Comments