

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Mataimakin Gwamnan jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, shine ya lashe zaben fidda gwani na dan takarar gwamna a jam’iyyar APC - May 27, 2022
- Shugaba Buhari yace gwamnatinsa tana assasa ginshiki mai inganci na kyakykyawar rayuwa domin yara manyan gobe a Najeriya - May 27, 2022
- Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta haramta bangar siyasa da tare da yin amfani da duk wani makami ga yaran yan siyasa - May 27, 2022
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, a jiya ya bayyana cewa baya tsoron sauran masu neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC
Ya ce zai lashe zaben fidda gwamni na jam’iyyar idan aka gudanar.
Bello, wanda ya yi jawabi a lokacin da yake amsa tambaya a wajen taron sa karo na 2 a awani mataki na tsayawa takarar shugbaan kasar nan a jam’iyyar APC.
Ya kuma nanata cewa dukkan alamu sun nuna cewa, shine yafi dacewa ya lashe zaben fidda 2023 na APC.
Ya kuma amince cewa Rotimi Amaechi, Dr. Ogbonnaya Onu da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo a matsayin dattawan jam’iyyar.