

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Wasu ‘yan bindiga sun kashe wakilai uku na ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar PDP daga karamar hukumar Mariga ta jihar Neja - May 26, 2022
- Dalilan da yasa wasu ‘yan takarar gwamna 2 na jam’iyyar APC suka yi watsi da zaman ganawar da gwamna Badaru ya kira domin a samar da dan takarar daya tal - May 26, 2022
- Mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, Abba Kyari ya garzaya wata babbar kotun tarayya domin neman belinsa - May 26, 2022
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO na cigaba da jan hankalin Kasashen Duniya su kula da matakan da ya kamata wajan hana yaduwar cutar corona nau’in Omicron.
A cewar hukumar Lafiya daukar matakan da wasu kasashen keyi na hana wasu kasashen shiga kasashen su musamman kasashen Afrika da aka fara gano nau’in cutar bazai hana cutar yaduwa ba, dole sai an kula da matakan kariya.
Wakiliyarmu Amina Muhammad Adam ta hana mana wannan rahoton na musamman.