

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta rufe kamfanonin ruwa guda 10 a jihar Ondo bisa rashin bin ka’idoji - July 4, 2022
- Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AA, Hamza Al-Mustapha, ya ce jam’iyyarsa ba za ta yi hadin gwiwa da mutanen da basu damu da makomar al’umma ba - July 4, 2022
- Yadda wani mutum ya kona matarsa bayan ya gama dukanta a jihar Ogun - July 4, 2022
Hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya ta NCDC ta tabbatar samun ƙarin mutum 418 da suka kamu da korona ranar Lahadi a ƙasar.
Cikin rahoton da ta wallafa, NCDC ta ce mutanen sun fito ne daga jiha 12. Jihohin su ne:
- Lagos-314
- Ogun-27
- Plateau-18
- Edo-17
- Enugu-11
- Abia-8
- Delta-7
- Bayelsa-5
- Kano-4
- Rivers-4
- Osun-2
- Oyo-1
Ya zuwa yanzu, jumillar mutum 217,481 ne suka harbu da cutar tun bayan ɓullarta. Haka nan ta kashe 2,981, sai kuma mutum 207,746 da aka sallama bayan sun warke.