

Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa ASUU ta bayyana umarnin gwamnatin tarayya na dakatar da albashin wadanda basu shiga sabon tsarinta na hadakar biyan albashi da tattara bayanai IPPIS, a matsayin wata hanyar nakasasu domin tilasta musu shiga tsarin.
- Tarihin Gamuwa 10 Tsakanin Kano Pillars VS Eyimba Da Kuma Wasan Yau
- Abubuwa 5 da suka zama wajibi lokacin sanyi
- An ƙaddamar da kudin kariya ga ƴan jarida da masu fafutukar ƴancin amfani da yanar gizo
- Yadda ake duba suna don zama ma’aikacin damara na 2020 a Nijeria
- Me Ƙungiyar Izala ta ce kan matsalolin tsaro a Najeriya?
Shugaban kungiyar reshen jami’ar fatakwal Dr. Austen Sado, yace ko da yake wasu cikin abokan aikinsa, basu sami albashinsu ba tun watan fabarairun da ya gabata, said ai hakan, ba zai sanya kungiyar yin na’am da tsarin ba. Da ake hira dashi ta wayar talho, Sado yace umarnin na gwamnatin tarayya dangane da dakatar da albashinsu, manuniya ne cewa, akwai wani abu da take boyewa.