

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta rufe kamfanonin ruwa guda 10 a jihar Ondo bisa rashin bin ka’idoji - July 4, 2022
- Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AA, Hamza Al-Mustapha, ya ce jam’iyyarsa ba za ta yi hadin gwiwa da mutanen da basu damu da makomar al’umma ba - July 4, 2022
- Yadda wani mutum ya kona matarsa bayan ya gama dukanta a jihar Ogun - July 4, 2022
Kimanin mutane 65 ne suka mutu sakamakon barkewar cutar sankarau a kananan hukumomi 18 cikin 27 da ke fadin Jihar Jigawa.
Kananan hukumomin da lamarin ya fi shafa sun hada da Babura, Gumel, Maigatari da kuma Sule Dankarkar.
Wakiliyarmu Aishatu Muhammad Lawan ta hada mana rahoto a kan wannan cuta ta Sankarau.