

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta rufe kamfanonin ruwa guda 10 a jihar Ondo bisa rashin bin ka’idoji - July 4, 2022
- Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AA, Hamza Al-Mustapha, ya ce jam’iyyarsa ba za ta yi hadin gwiwa da mutanen da basu damu da makomar al’umma ba - July 4, 2022
- Yadda wani mutum ya kona matarsa bayan ya gama dukanta a jihar Ogun - July 4, 2022
Ministan Ilimi na Kasar Kenya ya sake nanata dokar haramta Dukan Daliban Makarantu a fadin Kasar.
Ministan Ilimin Mista George Magoha a ziyarar aiki ta kwana daya da ya kai wani Yanki, inda ya samu Malamai suna Dukan Daliban ya ce za’a hukuntar Malaman, kamar yadda Doka ta Tanada.
Ko a kwanakin baya an daki wani Dalibi a wata Makaranta da take Kasar, wanda hakan ne ya sa ya ji raunika a Kodar sa.
Ma’aikatar Ilimin Kasar ta umarci a Kama shugaban Makarantar da Malaman da suka yi Dukan.