

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Gwamna Zulum ya raba wa likitoci fiye da 80 didaje da kudi Naira miliyan 79 don inganta rayuwarsu - July 2, 2022
- Manyan Sarakunan kasar Yarabawa sunyi kiran samun zaman lafiya daga gwamnati kafin zaben 2023 - July 2, 2022
- Kasar Jamus za ta fara dawo wa da Najeriya dubban kayayyakin tarihin ta da aka wawushe tun lokacin mulkin mallaka - July 2, 2022
Shugaban karamar hukumar Hadejia Alhaji Abdulkadir Umar Bala T.O ya jaddada kudirinsa na inganta fannin lafiya a dukkanin mazabun dake karamar hukumar.
Shugaban ya bayyana hakan ne a wurin taron Kwamitin daya kafa domin inganta fannin lafiya da tsaftar abinci a karamar hukumar.
Ya kuma bayyana hakan ne a wurin taron da aka gudanar a jiya Alhamis a sakatariyar karamar hukumar