

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Mataimakin Gwamnan jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, shine ya lashe zaben fidda gwani na dan takarar gwamna a jam’iyyar APC - May 27, 2022
- Shugaba Buhari yace gwamnatinsa tana assasa ginshiki mai inganci na kyakykyawar rayuwa domin yara manyan gobe a Najeriya - May 27, 2022
- Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta haramta bangar siyasa da tare da yin amfani da duk wani makami ga yaran yan siyasa - May 27, 2022
Mai martaba Sarkin Hadejia, Alhaji Dr. Adamu Abubakar Maje, yayi kira ga manoma da makiyaya a masarautarsa da su zauna lafiya tare da juna.
Sarkin yayi kiran ne a yau, yayin wani zaman ganawa na masu ruwa da tsaki da aka shiryawa sarakunan gargajiya da shugabannin addinai da na manoma da makiyaya a garin Adiyani dake karamar hukumar Guri.