

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Yadda yan IPOB suka kashe ‘yan Arewa 10 ciki har da mace mai juna biyu da ‘ya’yanta 4 da wasu mutane 6 a jihar Anambra - May 24, 2022
- Sama da mutane 30 ne aka ruwaito sun bace a jihar Borno bayan da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai musu hari - May 24, 2022
- Tsohon gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo, ya karbi tikitin takarar Sanatan Gombe ta Arewa domin tsayawa takara a jam’iyyar PDP a 2023 - May 24, 2022
Buhari ya saka hannu kan sabbin dokokin yaƙi da ta’addanci da cin hanci
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan wasu dokoki uku waɗanda ke da manufar inganta yaƙin da ƙasar ke yi da cin hanci da kuma aikin ta’addanci.
Dokokin su ne dokar Haramta Almundahana ta 2022, da Dokar Yaƙi da Ta’addanci ta 2022 da kuma Dokar Ƙwato Kadarorin da Aka Samu ta Haramtacciyar Hanya.