Shugaba Tinubu Ya Aika Saƙon Taya Murna ga Ministan Buhari Rotimi Chibuike Amaechi

0 161

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon ministan sufuri kuma tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Chibuike Amaechi, murnar cika shekara 60 a duniya. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da fadar shugaban kasa ta fitar mai dauke da sa hannun Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yaɗa labarai da dabaru

A sanarwar wacce ma’aikatar yaɗa labarai da wayar da kan jama’a ta wallafa shafin X, Shugaban ya taya Amaechi murna tare da yaba masa bisa hidimar da ya yi wa ƙasa.

Leave a Reply