

Bayan shafe watanni biyar ba tare da fita zuwa kowacce ƙasa ba, yanzu haka dai Femi Adesina Maitaimakawa Shugaba Buhari kan kafafen yada labarai ya ce, shugaban zai yi tattaki gobe zuwa daya daga cikin ƙasashen Nahiyar Afirka (Mali).
- Kungiyar likitoci sun janye yajin aiki sun bada sati hudu
- Hadejia: Za’a kaddamar da filin wasan kwallon doki da tsere a Hadejia (Polo club and race course).
- Zidane: Kasancewar Messi a Spain na karawa gasar La Liga daraja
- Majalisar wakilan Najeriya na duba yiwuwar tilasta bai wa mata sojoji damar sanya hijabi
- Yarima Philip Mijin Sarauniyar Ingila Ya Mutu
Tun a watan Fabrairu 27 da aka samu rahoton ɓullar Korona Shugaba Buhari ya dakatar da tafiya-tafiye zuwa kasashen ketare.
Tafiyar ta karshe kafin ɓullar Korona ita ce wadda yayi ne zuwa birnin Addis Ababa na ƙasar Ethiopia a ranar 7 ga watan Fabrairu.