Bayan shafe watanni biyar ba tare da fita zuwa kowacce ƙasa ba, yanzu haka dai Femi Adesina Maitaimakawa Shugaba Buhari kan kafafen yada labarai ya ce, shugaban zai yi tattaki gobe zuwa daya daga cikin ƙasashen Nahiyar Afirka (Mali).
- Gwamnatin jihar Kano ta umarci lauyoyinta su yi nazarin umarnin kotun ɗaukaka ƙara
- An Kama Matar da Ta Kashe Kishiyarta da Ruwan Zafi A Jihar Jigawa
- Cutar sankarau na neman zama ruwan dare a jihar Bauchi
- Hukumar INEC ta biya diyya ga wani jami’inta da ya ji rauni a lokacin zaben 2023
- Gwamnan jihar Rivers ya sake rubuta wa majalisar jihar wasiƙar neman sake gabatar da kasafin kuɗi
Tun a watan Fabrairu 27 da aka samu rahoton ɓullar Korona Shugaba Buhari ya dakatar da tafiya-tafiye zuwa kasashen ketare.
Tafiyar ta karshe kafin ɓullar Korona ita ce wadda yayi ne zuwa birnin Addis Ababa na ƙasar Ethiopia a ranar 7 ga watan Fabrairu.