Hukumar Ilimi ta Jihar Jigawa tayi kira ga Iyayen Daliban Makarantu Firamare dana Sikandire dasu maida yayan su zuwa Makaranta da zarar hutu ya kare.
Sakataren a Sashen Ilimi na Karamar Hukumar Hadejia Alhaji Musa Garba, shine ya bayyana hakan cikin wata tattaunawa da wakilinmu Hamza Muhammad Maiwando a Ofishin sa.