Mabiya mazhabar Shi’a sun yi tattakin Arba’in a arewacin kasar nan ta Najeriya

Mabiya mazhabar Shi’a sun yi tattakin Arba’in a wasu sassa arewacin kasar nan ta Najeriya da a waje daban-daban wadda har ya hada da birnin tarayyar Abuja. Ga dai yadda tattakin kasance cikin hotuna.

Comments (0)
Add Comment