Shugaban kasa muhammadu Buhari ya bada umarnin bincike kan harbe harben da akayimasu zanga zangar #EndSARS lekki tollgate dake jihar Legas
Minstan wasanni da ci gaban matasa Sunday Dare ne, ya bayyana hakan a wata tattaunawa da yayi da gidan telebijin na Arise a jiya Jumu,a.
Yayin harbin na wancan lokacin dai, mutane da dama sun samu raunuka yayin da wasu suka rasa rayukansu. A lokacin da aka bi yan zanga zangar da harbe harbe.
Da akayi masa tambaya dangane da yin shuru da shugaba Buhari yayi akan harbin na Lekki, a lokacin da yake yiwa yan kasar nan jawabi a ranar alhamis.
- Sarki Charles zai koma aiki makon gobe
- Amurka ta bayar da bayanin tallafin soji na $6Bn da ta bai wa Ukriane
- Japan za ta taimakawa ƙananan ma’aikata a Najeriya domin samar da shinkafa
- Gwamnatin Jigawa ta jadadda kudirinta na daukar kwararan matakai na rage talauci a jihar
- An kama haramtattun nakiyoyi 6,240 a hanyar Yauri zuwa Jega da ke Jihar Kebbi
Ministan yace Buhari zaiyi magana idan aka gama bincike kan harbin da akayi musu nan gaba.
Kazalika ya kara da cewa gwamantin tarayyya ta amince da bukatun masu zanga zangar a fadin kasar nan.