Shugaban kasa muhammadu Buhari ya bada umarnin bincike kan harbe harben da akayimasu zanga zangar #EndSARS lekki tollgate dake jihar Legas
Minstan wasanni da ci gaban matasa Sunday Dare ne, ya bayyana hakan a wata tattaunawa da yayi da gidan telebijin na Arise a jiya Jumu,a.

Yayin harbin na wancan lokacin dai, mutane da dama sun samu raunuka yayin da wasu suka rasa rayukansu. A lokacin da aka bi yan zanga zangar da harbe harbe.
Da akayi masa tambaya dangane da yin shuru da shugaba Buhari yayi akan harbin na Lekki, a lokacin da yake yiwa yan kasar nan jawabi a ranar alhamis.
- Airtel ta dakatar da bayar da bashin kati da data a Najeriya
- ’Yan adawa ba su isa su razanar da ni ba – Tinubu
- Sojoji sun kama masu satar man fetur a Legas, sun kama mutum 14
- Talauci ya ragu daga kaso 91 zuwa 41 a jihar Sokoto
- Bayan shekaru 12 da sace ɗaliban Chibok 272, har yanzu ba a san makomar 83 ba
Ministan yace Buhari zaiyi magana idan aka gama bincike kan harbin da akayi musu nan gaba.
Kazalika ya kara da cewa gwamantin tarayyya ta amince da bukatun masu zanga zangar a fadin kasar nan.