Shugaban kasa muhammadu Buhari ya bada umarnin bincike kan harbe harben da akayimasu zanga zangar #EndSARS lekki tollgate dake jihar Legas
Minstan wasanni da ci gaban matasa Sunday Dare ne, ya bayyana hakan a wata tattaunawa da yayi da gidan telebijin na Arise a jiya Jumu,a.
Yayin harbin na wancan lokacin dai, mutane da dama sun samu raunuka yayin da wasu suka rasa rayukansu. A lokacin da aka bi yan zanga zangar da harbe harbe.
Da akayi masa tambaya dangane da yin shuru da shugaba Buhari yayi akan harbin na Lekki, a lokacin da yake yiwa yan kasar nan jawabi a ranar alhamis.
- ‘Yan bindiga sun kashe babban limamin masallacin Juma’a na kauyen Keita
- Gobara ta ƙone motoci da rumfunan katako takwas da kuma kayan aikin kafinta ƙurmus
- Kwamitin Masallacin Dutse ya raba buhunan Shinkafa buhu 30,000 ga zawarawa da sauran marasa galihu
- Kwamandojin Boko Haram biyu sun mika wuya ga sojojin rundunar hadin gwiwa ta MNJTF
- Dan takarar jam’iyyar adawa Bassirou Diomaye Faye ne ke kan gaba a zaben shugaban kasar Senegal
Ministan yace Buhari zaiyi magana idan aka gama bincike kan harbin da akayi musu nan gaba.
Kazalika ya kara da cewa gwamantin tarayyya ta amince da bukatun masu zanga zangar a fadin kasar nan.