Browsing Category
Ilimi
Gwamnatin Jigawa za ta mayar da dalibai 184 dake karatu a Sudan zuwa wasu jami’oin a kasashen…
Majalisar zartaswar jihar jigawa a zaman na jiya, ta amince da sama da kudade naira biliyan 1.7 a matsayin kudin makaranta ga dalibai 184 dake karatu a Sudan wanda aka za’a mayar wasu!-->…
Read More...
Read More...
Makarantar kimiyya da Fasaha ta Kazaure ta ware Naira Milyan 600 domin gudanar da wasu ayyuka a…
Makarantar kimiyya da Fasaha ta Kazaure ta ware Naira Milyan 600 cikin kasafin kudin shekarar 2024 domin gudanar da wasu ayyuka a makarantar.
Shugaban makarantar Farfesa Babawuro!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ya kamata malamai su rika samun Naira 250,000, N500,000 da kuma Naira miliyan 1 a duk wata
Shugaban kwamitin majalisar wakilai kan ilimin jami’a Abubakar Fulata, ya yi kira da a kara albashi ga malaman firamare da sakandare da jami’o’i.
Shugaban ya ce ya kamata malamai su!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan bindiga sunyi garkuwa da dalibai mata a jami’ar gwamnatin tarayya dake Dutsin-Ma
Akalla dalibai mata biyar a jami’ar gwamnatin tarayya dake Dutsin-Ma ta jihar katsina ‘Yan bindiga sukayi garkuwa da su.
Rundunar yan sandan jihar ta kama mutum 1 da ake zargin yana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Najeriya zata sanya yara kimanin Milyan 10 a makaranta
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirin ta na sanya yara kimanin Milyan 10 da basa zuwa makaranta a shiyyoyi 6 dake kasar nan, nan da makonni kalilan.
Karamin Ministan Ilimi Yusuf!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Rikicin soyayya ya yi sandiyyar mutuwar wani matashi dan jami’a
An tabbatar da mutuwar dalibin aji biyu a fannin kimiyyar na’ura mai kwakwalwa na jami’ar tarayya ta Dutsin-Ma a jihar Katsina da aka bayyan sunan sa da Abubakar, biyo bayan wani!-->…
Read More...
Read More...
A safiyar yau an sace daliban jami’ar tarayya dake Gusau da ba’a kai ga tantance adadin su ba
An sace dalibai da ba’a kai ga tantance a dadi su ba a safiyar yau, a jami’ar gwamnatin tarayya dake Gasau babban birnin jihar Zamfara.
Yan bindiga masu yawan gaske sun mamaye!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Katsina ta dauki malaman makarantun Firamare da sakandire 7,326
Gwamnan jihar katsina Dikko Radda, yace gwamnatin sa ta dauki malaman makaranta 7,326 a makarantu Firamare da sakandire na jihar a kokarin na inganta tsarin koyarwa a jihar.
Gwamnan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar Makarantu masu zaman kansu na jihar Kano ta yi barazanar yin fito-na-fito da gwamnatin…
Kwamitin hadin gwiwa na kungiyar Makarantu masu zaman kansu, gamayyar duk wasu makarantu masu zaman kansu a jihar Kano, ta yi barazanar yin fito-na-fito da gwamnatin jihar yayin da aka!-->…
Read More...
Read More...
Kwalejin kimiyya da kere-kere ta tarayya dake Hadejia ta fitar da jerin sunayen daliban data dauka
Kwalejin kimiyya da kere-kere ta tarayya dake Hadejia ta fitar da jerin sunayen daliban data dauka domin yin karatu a matakin karamar sikandare
A sanarwa da kwalejin ta bayar, ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...