Browsing Category
Addini
Gwamnatin jihar Kaduna ta fitar da N548M ga kungiyar malamai ta Najeriya
Gwamnatin jihar Kaduna ta saki naira miliyan 548 ga kungiyar malamai ta Najeriya ta Endwell, domin warware takaddamar da ta dade tana tsakanin gwamnatin jihar da kungiyar.
Rikicin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ba lallai Najeriya ta cike kujerun aikin Hajjin bana da aka ware mata ba
Ba lallai Najeriya ta cike kujerun da ƙasar Saudiya ta ware mata ba a hajjin bana sakamakon samun ƙarancin masu biyan kuɗi a yayin da wa'adin da aka sanya na biyan kuɗi ke cika a yau!-->…
Read More...
Read More...
Hisba ta kai samame wasu gidajen sayar da barasa uku a jihar Jigawa
Rundunar Hisba ta jihar Jigawa ta kai samame wasu gidajen sayar da barasa uku a garin Kazaure.
Hakan na kunshe ne a wata sanarwa da rundunar ta bawa manema labarai
Sanarwar ta ce!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotu ta bayar da umarnin tsare wani mutum bisa zargin cin zarafin Limamin Masallaci
Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu a Jihar Kano, ta bayar da umarnin tsare wani Malam Nasiru Mukhtar, bisa zargin cin zarafin Limamin wani Masallaci da ke Tudun!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar NAHCON na ƙoƙarin tabbatar da kuɗin Hajjin bana bai kai yadda ake hasashe ba
Shugaban hukumar jin daɗin alhazai ta kasa NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya ce hukumar tana ƙoƙari domin tabbatar da kuɗin Hajjin bana bai kai yadda ake hasashe ba, inda ya ce!-->…
Read More...
Read More...
Maniyyata Hajji su fara ajiye naira miliyan 8.5 a jihar Legas
Hukumar Jin Daɗin Alhazan jihar Legas ta buƙaci maniyyata a jihar da su fara ajiye naira miliyan 8.5 domin Hajjin shekarar 2025.
Hukumar ta buƙaci dukkan maniyatan da suke da niyyar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dole Musulmi da Kirista baki ɗaya su haɗa ƙarfi da ƙarfe wajen goya wa Falasɗinawa baya
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Saman na kasa, Cif Femi Fani-Kayode ya ce dole Musulmi da Kirista baki ɗaya su haɗa ƙarfi da ƙarfe wajen goya wa Falasɗinawa baya.
Ya bayyana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar Fityanul Islam ta nesanta kanta game da zanga-zanga da ake shirin yi a fadin Najeriya
Kungiyar Fityanul Islam ta nesanta kanta game da shirin zanga-zangar nuna adawa da tsadar rayuwa a fadin Najeriya wacce aka shirya gudanarwa daga ranar 1 zuwa 10 ga watan Augusta a!-->…
Read More...
Read More...
Jirgi na biyu dauke da alhazan jihar Jigawa 553 ya sauka a filin jirgin sama dake Dutse
Jirgi na biyu dauke da alhazan jihar Jigawa 553 ya sauka a filin jirgin saman kasa da kasa na Nuhu Muhammad Sanusi dake Dutse babban Birnin jiha.
Jirgin na kamfanin Max air ya sauka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta fara binciken wani jami’inta da ya alakanta kansa da LGBTQ
Hukumar ta kaddamar da bincike kan lamarin ne bayan bidiyon jami’in ya karade ya karaɗe kafofin sada zumunta, tare da haifar da ce-ce-ku-ce.
Shugaban Hisbah, Sheikh Aminu Ibrahim!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...