Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Sawaba FM

Author

Sawaba FM 824 posts 0 comments

Tsaro

‘Yan bindiga sun hallaka mutane 6 da kuma raunata wasu 4 a jihar Kaduna

Sawaba FM Sep 28, 2023 0
Akalla mutane 6 ne aka hallaka yayin mutum 4 suka tsira da raunuka yayin wani hari da yan bindiga suka kai kauyen Takanai dake karamar hakumar Zangon Kataf a jihar Kaduna. Hakumar…
Read More...
Siyasa

Lauyoyin Atiku sun shigar da kara suna kalubalantar zuwan Tinubu Jami’ar jihar Chikago

Sawaba FM Sep 28, 2023 0
Tawagar lauyoyin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar sun shigar kara suna kalubalantar bulaguron shugaban kasa Bola Tinubu zuwa jami’ar jihar Chikago domin hana…
Read More...
Labaran Duniya

An samu nasarar dakile wani yunkurin juyin mulki da ya nufaci hambarar da gwamnatin Kyaftin Traore

Sawaba FM Sep 28, 2023 0
Burkina Faso ta sanar da dakile wani yunkurin juyin mulki da ya nufaci hambarar da gwamnatin Kyaftin Ibrahim Traore, kusan shekara guda bayan jagoran ya karbi ragamar kasar a wani…
Read More...
Mayan Labarai

Sama da mutane 4,000 sun si rajista da shirin auren zawarawa a Kano

Sawaba FM Sep 28, 2023 0
Hakumar Hisbah a jihar Kano sama da mutane dubu 4 ne suka yi regista da shirin auren zawarawa da gwamnatin jihar ta shirya yi wata mai kamawa. Hisbah tace tayi nasarar tantance…
Read More...
Labaran Duniya

Yaƙin da ake a ƙasar Sudan zai iya yaɗuwa zuwa sauran ƙasashen Afirka – Abdel Fattah al-Burhan

Sawaba FM Sep 22, 2023 0
Shugaban sojojin da ke mulki a Sudan, Janar Abdel Fattah al-Burhan, ya gargagi Majalisar Dinkin Duniya cewa yaƙin da ake gwabzawa a ƙasarsa zai iya yaɗuwa zuwa sauran ƙasashen Afirka,…
Read More...
Ilimi

A safiyar yau an sace daliban jami’ar tarayya dake Gusau da ba’a kai ga tantance adadin su ba

Sawaba FM Sep 22, 2023 0
An sace dalibai da ba’a kai ga tantance a dadi su ba a safiyar yau, a jami’ar gwamnatin tarayya dake Gasau babban birnin jihar Zamfara. Yan bindiga masu yawan gaske sun mamaye…
Read More...
Al'adu

Za’a samar da gidan tarihin Mayakan Boko Haram a yankin Arewa maso gabas

Sawaba FM Sep 22, 2023 0
Shugaban hukumar raya yankin arewa maso gabas Mohammed Alkali, yace suna aiki tare da jami’ar Maiduguri da kuma masu ruwa da tsaki domin samar da gidan tarihin Mayakan Boko Haram a…
Read More...
Labarai

An samu raguwar hadura a watannin farko na wannan shekara da kashi 15.5 cikin 100

Sawaba FM Sep 22, 2023 0
Hukumar kiyaye haddura ta kasa tace an samu raguwar hadura a watannin farko na wannan shekara da kashi 15.5 Mai magana da yawun hukumar na kasa Bisi Kazeem, yace rahotannin da suka…
Read More...
Labarai

An samar da dukkan damar-maki da nufin magance duk wata matsala ta tsaro a jihar Yobe

Sawaba FM Sep 22, 2023 0
Karamin Ministan tsaro Bello Matawalle da Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, sun tsara yadda jihar zata ci gaba da zama cikin zaman lafiya da kwanciyar hankali tare da fita daga cikin…
Read More...
Labaran Duniya

Félix Tshisekedi yayi kira ga dakarun majalisar dinkin duniya su fice daga kasar a wannan shekara

Sawaba FM Sep 21, 2023 0
Shugaban jamhuriyar Demokradiyyar Kongo Félix Tshisekedi yayi kira ga dakarun majalisar dinkin duniya su fice daga kasar a wannan shakara. Ya fadawa babban taron majalisar dinkin…
Read More...
1 2 3 … 83 Next

Latest News

‘Yan bindiga sun hallaka mutane 6 da kuma raunata…

Lauyoyin Atiku sun shigar da kara suna kalubalantar zuwan…

An samu nasarar dakile wani yunkurin juyin mulki da ya…

Sama da mutane 4,000 sun si rajista da shirin auren…

Prev Next 1 of 1,062
Popular Topics
  • Labarai3863
  • Mayan Labarai423
  • Siyasa410
  • Tsaro288
  • Rayuwa236

Most Read

Tsaro

‘Yan bindiga sun hallaka mutane 6 da kuma raunata…

Lauyoyin Atiku sun shigar da kara suna…

1 day ago

An samu nasarar dakile wani yunkurin…

1 day ago

Sama da mutane 4,000 sun si rajista da…

1 day ago
Prev Next 1 of 1,062

Recent Posts

Most Read

Kamfanin BUA zai rage farashin sumunti zuwa ₦3,500 a…

Muddin aka kasa cimma matsaya kungiyar kwadago NLC zata…

Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago…

An yabawa wasu gidajen man fetir guda biyu a garin Kazaure…

An hana shigo da shanu, rakuma, tumaki, dabino da sauran…

Prev Next 1 of 5

Ilimi

A safiyar yau an sace daliban jami’ar tarayya dake…

Gwamnatin jihar Katsina ta dauki malaman makarantun…

Kungiyar Makarantu masu zaman kansu na jihar Kano ta yi…

Rahoto

An samu raguwar hadura a watannin farko na wannan shekara…

An samar da dukkan damar-maki da nufin magance duk wata…

Kungiyar Yan Bulala ta Jihar Jigawa ta amince da kafa…

Kasashen waje

An samu nasarar dakile wani yunkurin juyin mulki da ya…

Yaƙin da ake a ƙasar Sudan zai iya yaɗuwa zuwa sauran…

Félix Tshisekedi yayi kira ga dakarun majalisar dinkin…

Girke-Girke

An samu nasarar dakile wani yunkurin juyin mulki da ya…

Yaƙin da ake a ƙasar Sudan zai iya yaɗuwa zuwa sauran…

Félix Tshisekedi yayi kira ga dakarun majalisar dinkin…

Mazauna birnin Derna na Libya sun gudanar da zanga-zangar…

  • Home
  • FAQs
  • About Us
  • Contact us
© 2023 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.