Browsing Category
Labaran Duniya
Al’ummar ƙasar Malawi Na Jefa ƙuri’a a Zaɓen Shugaban ƙasa Dana ƴanmajalisa Bayan…
Al'ummar ƙasar Malawi na jefa ƙuri'a a zaɓen shugaban ƙasa da na ƴanmajalisar dokoki, bayan shekara biyar da ƙasar ta yi tana fuskantar matsalar tattalin arziki.
Shugaba Lazarus!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotun Melbourne Ta Yanke Wa Matar Australia Hukuncin Daurin Rai da Rai Kan Kashe Iyalanta Uku da…
An yanke wa matar nan 'yar kasar Australia da aka samu da laifin kashe iyalanta uku ta hanyar cin abinci mai guba hukuncin daurin rai da rai.
Alkalin da ya yanke hukuncin a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Fara Taron Sauyin Yanayi Na Afirka Akaro Biyu A Jiya Litinin A Birnin Addis Ababa
An fara taron sauyin yanayi na Afirka na biyu a jiya Litinin a birnin Addis Ababa, na kasar Habasha inda ake sa ran shugabannin ƙasashe 45 da kusan wakilai 25,000 za su halarta.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ƙaƙaba Harajin Kashi 50 Cikin 100 Kan Kayayyakin Indiya da Ake…
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ƙaƙaba harajin kashi 50 cikin 100 kan kayayyakin Indiya da ake kai wa Amurka, wanda ladabatarwa ne kan ƙasar da ke cikin masu arziki a duniya saboda!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban Kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, Zai Ziyarci Kasar Faransa a Yau
Shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, zai ziyarci kasar Faransa a yau domin ganawa da takwaransa Emmanuel Macron a birnin Paris, lamarin da masana ke ganin na iya zama sabon!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Mulkin Sojin Jamhuriyar Nijar Ta Tsaurara Matakan Bada Takardar Izinin Shiga ƙasar
Gwamnatin mulkin sojin jamhuriyar Nijar ta tsaurara matakan bada takardar izinin shiga ƙasar wato biza ga wasu ƙasashen turai a matsayin mayar da martani.
A cikin wata takarda mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotu a Kasar Mali Ta Buƙaci a Dakatar da umurnin Soke Jami’iyyun Siyasa da Gwamnatin Mukin Sojin…
Wata kotu a kasar Mali ta buƙaci a dakatar da aiwatar da umurnin soke jami’iyyun siyasa da gwamnatin mukin sojin ƙasar ta yi.
Zaman kotun wanda ya gudana a gunduma ta ɗaya da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kashe jagoran Boko Haram Bakura a Nijar
Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran Boko Haram mai suna Bakura, a yankin Tafkin Chadi, inda ƙasar ke iyaka da Najeriya da Chadi da Kamaru.
A wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sudan ta umurci ƴan gudun hijira su fice daga makarantun da suke mafaka
A yau ne wa’adin kwana biyar da hukumomin Sudan suka bai wa dubban ’yan gudun hijira da ke mafaka a makarantun gwamnati a El-Obeid, babban birnin jihar Kordofan ta Arewa, ya cika.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta bai wa Amurka kwangilar makaman yaki
Shelkwatar tsaron Amurka Pentagon ta ce daga cikin makaman akwai rokoki da bama-bamai da sauran makaman yaki.
Amurka ta amince da sayar wa Najeriya makamai da kudinsu ya kai Dala!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...