Browsing Category
Labaran Duniya
Akalla mutane 32 aka kashe yayin farmakin da ‘yan bindiga suka kai yankin Abyei na kasar Sudan
Hukumomin a Sudan a yankin Abyei dake takaddama a kai, sun ce akalla mutane 32 ne aka kashe bayan da wasu ‘yan bindiga suka kai farmaki kauyukan yankin.
Ministan yada labarai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An ayyana dokar ta-ɓaci bayan ɓarkewar cutar kwalara a Zimbabwe
Zimbabwe ta ayyana dokar ta-ɓaci bayan ɓarkewar cutar kwalara a Harare, babban birnin ƙasar.
Ɓarkewar cutar ta janyo mutuwar gomman mutane da kuma 7,000 waɗanda ake tunanin sun kamu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Afrika ta Kudu ta kai gwamnatin Isra’ila kara gaban kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa ICC
Shugaban Cyril Ramaphosa, yace Afrika ta Kudu ta kai gwamnatin Isra’ila kara gaban kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa ICC bisa kisan kiyashi da take cigaba da yi a zirin!-->…
Read More...
Read More...
MDD ta yi kasa da tutocinta domin nuna juyayi kan mutanen da Isra’ila ta kashe a Zirin Gaza
Majalisar Dinkin Duniya ta yi kasa da tutocinta domin nuna juyayi kan mutanen da Isra’ila ta kashe a Zirin Gaza.
Ma’aikata sun yi shiru na kimanin minti daya a daukacin ofisoshin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano za ta hada hannu da masu amfani da shafukan TikTok
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa za ta hada hannu da masu amfani da shafukan TikTok domin tsaftace harkokinsu na sada zumunta a kokarinta na dakile yawaitar munanan dabi’u!-->…
Read More...
Read More...
Rikicin kabilanci na barazanar barkewa a yankin yammacin Darfur dake Sudan
Dubban mutane sun kauracewa yankin yammacin Darfur dake Sudan bisa barazanar barkewar rikicin kabilanci.
Shaidu sun kalubancin dakarun rundunar RSF da aka bayar da rahotan cewa sun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Adadin wadanda suka mutu a Gaza ya zarce 10,000 cikin su hadda kananan Yara 4,000
Sakataran harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya isa kasar Japan domin halartar taro Ministocin kasashe masu karfin tattalin arziki na G7 domin lalubo hanyoyin warware rikcin Gaza da!-->…
Read More...
Read More...
Muddin Isra’ila bata daina kai hare-hare gaza ba, yaki zai barke a Gabas ta Tsakiya baki daya
Shugaban kungiyar Hezbollah ta kasar Lebanon, Hassan Nasrallah ya gargadi kasar Amurka cewar muddin Isra’ila taki daina kai munanan hare hare a Gaza, fafatawar da ake yi a iyakar!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya gode wa Faransa bisa yunkurin dawo da kudade kimanin $150M da Janar Abacha ya sace
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya godewa kasar Faransa bisa wani yunkuri na dawo da kudade kimanin dala miliyan 150 wanda tsohon shugaban kasa janar Sani Abacha ya sace.
Shugaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban kungiyar Hizbullah zai yi jawabi a karon farko tun bayan barkewar yakin Isra’ila da…
A yau ne ake sa ran shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Hassan Nasrallah zai gabatar da jawabi a karon farko a bainar jama'a tun bayan barkewar yakin Isra'ila da Hamas.
Ana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...