Browsing Category
Labaran Duniya
Gwamnatin Jigawa za ta tantance yan fasho dake karkashin tsarin adashen gata a jihar
Gwamnatin Jihar Jigawa ta sanar da shirin gudanar da tantance yan fasho dake karkashin tsarin adashen gata na fansho.
Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Jihar, Muhammad Dagaceri, ne ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Talauci a Najeriya zai karu da kashi 3.6 cikin dari – Bankin Duniya
Bankin Duniya ya fitar da rahoto da ke nuna cewa talauci a Najeriya zai karu da kashi 3.6 cikin dari nan da shekara ta 2027, musamman a kasashe masu arzikin albarkatu kamar Najeriya da!-->…
Read More...
Read More...
Klub ɗin Al Hilal na Saudiya ta ware Yuro miliyan 300 don ɗauko Raphinha daga Barcelona
Klub din Saudiya ya ware zunzutun ƙudi har Yuro miliyan 300 domin ɗauko ɗan wasan Barcelona ɗan ƙasar Brazil Raphael Dias Belloli da aka fi sani da Raphinha.Bayan suɓucewar manyan ƴan!-->…
Read More...
Read More...
Kotu ta sa ranar yanke hukunci ga masu fasaƙaurin tururuwa
Wata kotu a Nairobi, babban birnin ƙasar Kenya ta sanya ranar bakwai ga watan Mayu, domin yanke hukunci ga wasu mutane huɗu da ake zargi da fasaƙaurin tururuwa don fitar da su daga!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya yabawa Kungiyar ECOWAS bisa jajircewarta wajen karfafa hadin kai da cigaban yankin
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa Kungiyar raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) bisa jajircewarta wajen karfafa hadin kai da cigaban yankin.
Shugaba!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An ƙaddamar da shirin rigakafin cutar Polio a yankin tafkin Chadi
Ƙasashen Najeriya da Kamaru da Afirka ta tsakiya (CAR) da kuma Chadi da Nijar sun ƙaddamar da wani shirin rigakafin cutar Polio a yankin tafkin Chadi.
Shirin na sa ran yi wa yara!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ba ta cikin ƙasashen da Saudiyya ta daina bai wa biza – Gwamnatin Najeriya
Ma'aikatar Harkokin Waje ta Najeriya ta musanta cewa ƙasar na cikin jerin ƙasashe da Saudiyya ta hana ba su biza daga 13 ga watan Afrilu.
Kamfanin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Masu haƙar kabari sun koka kan ƙarancin alawus ɗin da ake ba su na ₦3,000 a wata
Masu haƙa kaburbura da gyara maƙabarta sun koka kan ƙarancin alawus ɗin da ake ba su na naira 3000 a wata.
Wani mai haƙar kabari a maƙabartar unguwar Tudun Wada da ke Kano, Malam!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama masu zanga-zanga 1,133 a Turkiyya cikin kwana biyar
An kama masu zanga-zanga sama da 1,100 tare da tsare su saboda gudanar da zanga-zangar nuna adawa da kama Magajin Garin Istanbul, Ekrem Imamoglu.
An kama Imamoglu ne a ranar Laraba!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An rantsar da shugabar ƙasa mace ta farko a Namibia
An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar Namibia, wadda ta kafa tarihin zama mace ta farko da za ta jagoranci ƙasar.
Tshohuwar ministar harkokin wajen ƙasar ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...