Browsing Category
Siyasa
Majalisar Dattawan kasar nan ta amince da nadin mutum biyar a matsayin Kwamishinonin Zaɓe
Majalisar Dattawan kasar nan ta amince da nadin mutum biyar a matsayin Kwamishinonin Zaɓe na Jihohi a hukumar INEC, bayan nazarin rahoton kwamitinta kan harkokin zaɓe a yau Laraba.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Uba Sani Ya Kafa Sabon Tarihi, Ya Yi Abin da ba a Taba Yi ba a Najeriya
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kafa tarihi a fannan haƙar ma'adanai na Najeriya ta hanyar kafa sabuwar masana'anta Uba Sani ya kafa masana'antar sarrafa lithium wacce ita ce!-->…
Read More...
Read More...
Tsohun gwamnan jihar Benue,ya baiyana cewa jam’iyyar PDP tana cikin mawuyacin hali da zai iya kai ta…
A wata fassara ta daban kan rikicin jam’iyyar PDP, tsohon gwamnan jihar Benue, Sanata Gabriel Suswam, ya bayyana a tashar Arise TV cewa jam’iyyar tana cikin mawuyacin hali da zai iya!-->…
Read More...
Read More...
Sojoji masu mulkin Mali sun rusa dukkan jam’iyyun siyasa a kasar
Sojoji masu mulkin Mali sun rusa dukkan jam’iyyun siyasa a kasar, matakin da aka sanar da shi a talabijin na gwamnati ranar Talata, wanda Shugaban Sojojin kasar, Assimi Goita, ya!-->…
Read More...
Read More...
Amaechi ya ce a zamaninsu suna kalubalantar gwamnati tare da yin kira ga shugabanci mai gaskiya
Tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa shi da tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, da sun tunkari Shugaba Bola Tinubu game da yadda Najeriya ke tafiya a yanzu da!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Wakilai ta yi watsi da wani kudirin gyaran kundin tsarin mulki
Majalisar Wakilai ta yi watsi da wani kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman tilasta raba kujerun Shugaban kasa da mataimakinsa tsakanin shiyyoyin siyasa guda shida na kasar!-->…
Read More...
Read More...
Lamido ya bukaci Shugaba Tinubu da ya biya iyalan MKO Abiola bashi da yake bin Najeriya na Naira…
Tsohon Sakataren Jam’iyyar SDP kuma tsohon Gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya ce gwamnatin soja ta soke zaben Shugaban kasa na 1993 da MKO Abiola ya lashe ne saboda bashi da yake bin!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban APC na samun caccaka bayan kalamai da ya yi babu matsala idan Najeriya ta koma tsarin…
Shugaban jam’iyyar APC na ci gaba da shan suka da caccaka bayan wasu kalamai da ya yi cewa babu matsala idan Najeriya ta koma tsarin jam’iyya ɗaya.
Kalaman da Abdullahi Umar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
A yau ne kwamitin amintattun babbar jam’iyyar hamayya ta PDP ta rantsar da kwamitin sulhu
A yau ne kwamitin amintattun babbar jam'iyyar hamayya ta PDP ta rantsar da kwamitin sulhu mai ɗauke da membobi 20 a wani mataki na ƙara haɗa kan ƴan jam''iyyar a matakai daban-daban.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Atiku ya soki hukumar EFCC kan tsare tsohon ɗan majalisar wakilai Hon Muhammad Gudaji Kazaure
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya soki hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC kan tsare tsohon ɗan majalisar wakilai ta tarayya, Hon Muhammad Gudaji!-->…
Read More...
Read More...