Browsing Category
Siyasa
Shugaba Tinubu da Kashim zasu kashe sama da ₦10.13Bn a matsayin kudin abinci da tafiye-tafiye
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakin sa Kashim Kashim zasu kashe sama da Naira Bilyan 10.13 a matsayin kudin abinci da tafiye-tafiye, kamar dai yadda kasafin kudin shekarar!-->…
Read More...
Read More...
Atiku ya musanta amfana da kwangilar dake tsakanin kamfanin dake lura da jiragen ruwa da kuma…
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya musanta cewa babu wani abu da ya amfana dangane da dawo da kwangilar dake tsakanin kamfanin dake lura da jiragen ruwa da!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar APC ta yi Allah-wadai da zanga-zangar da magoya bayan jam’iyya NNPP ke yi a jihar Kano
Jam’iyyar APC reshen jihar Kano, ta yi Allah-wadai da zanga-zangar da magoya bayan jam’iyya mai mulki a jihar NNPP ke ci gaba da yi a jihar, biyo bayan sakamakon hukuncin da kotun!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar dattawa ta gayyaci Dele Alake ya bayyana a gaban kwamitin majalisar mai kula da ma’adanai
Majalisar dattawa ta gayyaci ministan ma’adanai, Dele Alake, da ya bayyana a gaban kwamitin majalisar mai kula da ma’adanai ranar Laraba ta mako mai zuwa.
Ana sa ran ministan zai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An zabi Babayo Akuyam na jami’iyyar PDP, a matsayin kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi
Kazalika, ‘Yan majalisar dokokin jihar sun zabe Ahmed Abdullahi,daga mazabar Das a matsayin mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar.
Zaben na jiya laraba na zuwa kwanaki biyar,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Wani magoyin bayan Abba Kabir Yusuf ya rasa ransa yayin gudanar da zanga-zanga a jihar Kano
An tabbatar da mutuwar Mutum guda yayin da magoya bayan gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ke gudanar da zanga-zanga bayanda kotun daukaka kara da yanke hukuncin korar nasarar da ya!-->…
Read More...
Read More...
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta soke zaben kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta soke zaben kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman, tare da ba da umarnin sake zabe a rumfunan zabe biyar.
Kotun mai Alkalai uku!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ko kadan gwamnatina ba ta adawa da sanya hijabi daga bangaren mata musulmi – Mohammed Bago
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Bago, ya ce ko kadan jihar ba ta adawa da sanya hijabi daga bangaren mata musulmi.
Muhammad Bago ya mayar da martani ne kan wani rahoto da aka wallafa a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan jihar Sokoto ya bayar da umarnin sake gyara gidan marigayi Shehu Shagari da gobara ta kone
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya bayar da umarnin sake gyara gidan marigayi tsohon shugaban kasa Shehu Shagari da gobara ta kone a makon jiya.
Gwamnan ya bada umarnin ne ranar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin mu na yunkurin baiwa jami’o’in kasar nan cikakken ‘yancin cin gashin kai
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatin sa na kokarin bullo da manufar da za ta baiwa jami’o’in kasar nan cikakken ‘yancin cin gashin kai.
Shugaba Tinubu wanda ya samu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...