Browsing Category
Siyasa
Kotu Ta Hana Kungiyar NLC Da TUC Da Wasu Mutum 3 Shiga Kowana Irin Yajin Aiki A Babban Birnin…
Kotun Kwadago ta Ƙasa da ke zamanta a Abuja ta hana Ƙungiyar Ƙwadago ta kasa, NLC, da Ƙungiyar TUC da wasu mutum uku shiga kowanne irin yajin aiki ko zanga-zanga a Babban Birnin!-->…
Read More...
Read More...
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya kalubalanci Gwamnatin Jihar Rivers kan kin amincewa…
Ya ce masu shirya taron sun nemi izinin amfani da filin wasan domin taron da aka tsara yi a ranar Juma’a, amma gwamnatin jihar ta ki amincewa.
Wike ya yi wannan jawabi ne yayin da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalissar Wakilai Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Matakan Gaggawa Na Magance Matsalar Yunwa da…
Majalisar Wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta dauki matakin gaggawa wajen magance matsalar yunwa da talauci, da kuma hada kan shirye-shiryen rage fatara da ake ci gaba da!-->…
Read More...
Read More...
Akpabio Ya Karyata Zargin Sauya Sabbin Dokokin Haraji
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya yi watsi da zargin da ke yawo cewa an yi canji ga sababbin dokokin haraji bayan Majalisar Tarayya ta amince da su, yana mai cewa!-->…
Read More...
Read More...
Kwankwaso Ya Ce Abba Kabir Yusuf Zai Yi Danasanin Sauya Sheƙa Zuwa APC
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma jagoran jam’iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce Gwamna Abba Kabir Yusuf da mambobin gwamnatinsa za su yi dana sanin matakin da suka ɗauka na sauya!-->…
Read More...
Read More...
Fadar Gwamnatin Tarayya Ta Kwantar da hankalin ‘Yan Nijeriya Kan Faduwar Shugaba Tinubu A…
Fadar Shugaban Ƙasa ta kwantar da hankulan jama’a kan lafiyar Shugaba Bola Tinubu, wanda ke ziyarar aiki a ƙasar Türkiye, bayan da ya yi tuntuɓe a wajen tarbar girmamawa a Ankara.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnnan Jihar Borno Baba Gana Zulum Ya Ce Bai San Wanda Zai Gaje Shi Ba A 2027
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana cewa bai san wanda zai gaje shi ba bayan karewar wa’adin mulkinsa a watan Mayun 2027.
Da yake magana a ƙarshen mako a wani muhimmin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyun Adawa Sun Ce Sauya Shekar Gwamnan Kano zuwa APC Ba Zai Sauya Yanayin Siyasar 2027 Ba
Jam’iyyun PDP, ADC da LP sun soki jam’iyyar APC bayan Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya sauya sheka daga NNPP zuwa jam’iyyar mai mulki, suna cewa hakan ba zai shafi sakamakon zaben!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kano da ‘Yan Majalissu 22 Sun Yi mubaya’a ga Gwamna…
Shugaban Majalissar Dokokin Jihar Kano, Ismai'l Falgore, mataimakinsa, Muhammad Bello Butu Butu, da wasu 'yan majalissa 22 sun fita daga jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP),!-->…
Read More...
Read More...
APC Ta Bayyana Shirinta Na Karɓar Yusuf Abba Na Kano
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya ce jam’iyyar a shirye take ta karɓi Gwamna Abba Yusuf idan ya fice daga jam’iyyar New Nigeria!-->…
Read More...
Read More...