Browsing Category
Labarai
Amurka ta ce jami’anta na ganawa da sojojin da ke mulki a Jamhuriyar Nijar
Amurka ta ce jami'anta na ganawa da sojojin da ke mulki a Jamhuriyar Nijar domin tattaunawa game da batun janye sojojinta daga Nijar ɗin.
Hakan ya zo ne sakamakon makonni da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Jigawa ta fito da wani shiri na amfani da fasaha wajen koyo da koyarwa a jihar
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce ta fito da wani shiri na amfani da fasaha wajen koyo da koyarwa don inganta harkar ilmi a jihar nan.
Kwamishinan ilimi mai zurfi na jihar Dr Isa Yusif!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar NULGE reshen karamar Hukumar Buji ta yabawa wakilin mazabar Buji a majalisar dokoki
Kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi ta kasa reshen karamar Hukumar Buji ta yabawa wakilin mazabar Buji a majalisar dokokin jiha Sale Baba Buji bisa gudanar da aiyyukan raya kasa a!-->…
Read More...
Read More...
Aƙalla fursunoni 118 ne suka tsere daga gidan yarin Suleja
Aƙalla fursunoni 118 ne suka tsere daga gidan yarin Suleja da ke jihar Naija mai maƙwabtaka da birnin tarayya Abuja, sakamakon ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da ya ruguza wani!-->…
Read More...
Read More...
Kasashen Afirka sun amince su yi magana da murya daya domin yaki da ta’addanci
Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya ce kasashen Afirka sun amince su yi magana da murya daya domin yaki da ta'addanci da kuma dakatar da shigowar makamai a tsakanin kan!-->…
Read More...
Read More...
An tsare wani mataimakin ministan tsaron kasar Rasha bisa zargin karbar cin hanci
Timur Ivanov, wanda ke rike da mukamin tun shekara ta 2016, an tsare shi, in ji kwamitin binciken Rasha ba tare da bayar da wani karin bayani ba.
Kamfanin dillancin labarai na TASS!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An dakatar da Daraktan kwalejin Birnin Kudu da jami’in kula da harkokin abinchi na kwalejin
Kwamishinan ma’aikatar Ilmi mai zurfi na jihar Jigawa, Dr Isa Yusif Chamo ya bada umarnin dakatar da Daraktan kwalejin Birnin Kudu da kuma jami’in kula da harkokin abinchi na kwalejin!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi yayi kira ga sabbin masu yiwa kasa hidima da aka turo jihar jigawa da su kasance…
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi yayi kira ga sabbin masu yiwa kasa hidima da aka turo jihar jigawa da su kasance jakadu na gari da kuma bin dokoki a lokacin zamansu.
Gwamnan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta kafa kwamatin wucin gadi domin nazari kan dokar hukumar zabe
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta kafa kwamatin wucin gadi domin nazari kan dokar hukumar zabe ta jiha da kuma dokar kananan hukumomi dan samar da mafita dangane dacewa ko rashin!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar PDP za ta gudanar da babban taronta a jihohi 25 domin zaben sabbin shugabanni
Jam’iyyar PDP za ta gudanar da babban taronta a jihohi 25 domin zaben sabbin shugabanni da sauran mambobin zartaswa.
Sakataren kungiyar na kasa Umar Bature ne ya bayyana hakan a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...