Browsing Category
Labarai
Mazauna birnin Derna na Libya sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa bayan ambaliyar ruwa
Daruruwan mazauna birnin Derna da ke gabashin Libya a ranar Litinin sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da hukumomin yankin, fiye da mako guda bayan ambaliyar ruwa ta kashe dubban!-->…
Read More...
Read More...
An kashe mutane masu yawa galibi manoma tare da raba masu da muhallan su a jihohin kebbi da Sokoto
Yan bindiga sun kai hari a kauyuka 7 dake da iyaka da jihohin kebbi da Sokoto, inda suka kashe mutane masu yawa galibi manoma tare da raba masu da muhallan su.
Kauyukan sun hada da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Aƙalla mutum 17 sun mutu sakamakon zaftarewar kasa a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo
A wani labarin kuma, aƙalla mutum 17 sun mutu sakamakon zaftarewar kasa a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo.
Bala'in ya afku ne da daddare ranar Lahadi a kusa da gabar kogin Kongo, a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Congo Brazzaville ta yi watsi da ikirarin sojoji na kifar da gwamnatin Denis Sassou…
Gwamnatin Congo Brazzaville ta yi watsi da ikirarin da sojoji suka yi na kifar da gwamnatin farar hula a yanzu karkashin jagorancin shugaba Denis Sassou Nguesso.
Hakan na zuwa ne!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana shirye-shiryen sake duba tsarin albashi
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana cewa tana kan shirye-shiryen sake duba tsarin albashi da kuma biyan albashin mambobin cibiyoyin gargajiya da suka hada da Sarakuna da Hakimai da Kauye!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi ya ƙaddamar da rabon tallafin Kuɗi ₦1,080,000,000 ga al’ummar ƙananan hukumomin…
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar A. Namadi FCA ya ƙaddamar da Tallafin Kuɗi Naira Biliyan ɗaya da Miliyan Tamanin (1,080,000,000) wan da za a rabawa al'umma a ƙanana Hukumomo 27 dake!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan majalisar wakilai sun musanta zargin karɓan ₦100M a matsayin kuɗin rage raɗaɗi cire…
Majalisar wakilan Najeriya ta musanta zargin da ke cewa kowane ɗan majalisa ya karɓi naira miliyan 100 daga gwamnatin tarayya a matsayin kuɗin rage raɗaɗi cire tallafi.
Cikin wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kashe fiye da ₦2,000,000 wajen biyan hakkokin yan fansho a jihar Jigawa cikin kwanaki 100
Asusun adashen gata na fansho na jiha da kuma kananan hukumomin jihar Jigawa , yace a kwanaki dari na mulkin Mallam Umar Namadi , sun biya hakkokin maaikata fiye da naira miliyan dubu!-->…
Read More...
Read More...
Oluremi Tinubu jiya ta bada gudunmawar Naira Milyan 500 ga iyalai 500 a jihar Filato
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu, a jiya ta bada gudunmawar Naira Milyan 500 ga iyalai 500 a jihar Filato biyo bayan tashin hankali da aka samu a jihar.
Wadanda suka amfana da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Bola Tinubu ta kuduri aniyar inganta fannin kiwon lafiya a Najeriya
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya jaddada kudirin wannan gwamnatin a kokarin da take na samar da kiwon lafiya a cikin gida,da kuma inganta wuraran neman lafiya domin inganta!-->…
Read More...
Read More...