Browsing Category
Labarai
Kotun koli ta tabbatar da Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyyar PDP
Kotun Kolin Najeriya ta soke hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta zartas a baya, na dakatar da na hannun damar Nyesom Wike Sanata Samuel Anyanwu, a matsayin sakataren jam’iyyar PDP na!-->…
Read More...
Read More...
Kwankwaso ya caccaki Tinubu kan ayyana dokar ta-ɓaci a jihar Rivers
Jagoran jam'iyyar adawa ta NNPP a Najeriya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki Shugaban Ƙasa Bola Tinubu game da dokar ta-ɓaci da ya saka a jihar Rivers da ke kudancin ƙasar.
CIkin wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An rantsar da shugabar ƙasa mace ta farko a Namibia
An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar Namibia, wadda ta kafa tarihin zama mace ta farko da za ta jagoranci ƙasar.
Tshohuwar ministar harkokin wajen ƙasar ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za’a biya masu yi wa kasa hidima wato NYSC alawus din N77,000 a karshen watan Maris din nan
An sake tabbatar wa matasan NYSC cewa za a biya su alawus din N77,000 a karshen watan Maris din nan
Darakta Janar na hukumar matasa masu yi wa kasa hidima NYSC Brig Gen Olakunle!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyoyin Kwadago sun yi tir da ayyana dokar ta-baci a Jihar Ribas
Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC, da Kungiyar ‘Yan Kasuwa ta TUC sun yi tir da ayyana dokar ta-baci a Jihar Ribas tare da dakatar da zababbun shugabannin jihar da shugaba Tinubu ya yi.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Wakilan Najeriya ta fara binciken zargin USAID da taimaka wa ‘yan ta’adda a kasar
Majalisar Wakilan ta fara binciken kudaden da wasu kungiyoyin agaji ke sarrafawa bayan da wani dan majalisar dokoki na Amurka, Scott Perry, ya zargi hukumar USAID da taimaka wa ‘yan!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya jaddada kudirin gwamnatin tarayya na tallafa wa bunkasa jami’o’i
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jaddada kudirin gwamnatin tarayya na tallafa wa bunkasa jami’o’i, musamman wajen samar da damammaki domin cika aikinsu na jagorantar fannin makamashi.
A!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Manyan ƴan adawa a Najeriya sun yi fatali da dokar ta-ɓaci a Rivers
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El Rufai da ɗantakarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin jam'iyyar Labour, Peter Obi sun yi fatali da matakin Shugaban Najeria na ƙaƙaba dokar!-->…
Read More...
Read More...
Akalla mutane 2,000 ne suka amfana tallafin Shinkafa daga AA Rano a karamar Hakumar Hadejia
Akalla mutane dubu 2 ne suka amfana tallafin na buhunan Shinkafa mai nauyin kilo 25 a karamar Hakumar Hadejia da kewaye. Wanda gidauniyar AA Rano karkashin jagorancin shugaban rukinin!-->…
Read More...
Read More...
Kwamishinan ‘yan sandan Kano ya ziyarci kasuwar Kwalema, inda aka samu tashin gobara
Sabon kwamishinan 'yan sandan Kano Ibrahim Adamu Bakori ya kai ziyarar gani da ido kasuwar Kwalema dake unguwar Dakata, inda aka samu tashin gobara a safiyar larabar nan.
Gobarar ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...