Browsing Category
Labarai
Najeriya ta shigo da danyen man fetur na sama da naira tiriliyan 1.19 a cikin watanni uku
Rahoton Hukumar Kididdiga ta Kasa ya bayyana cewa Najeriya ta shigo da danyen man fetur na sama da naira tiriliyan 1.19 a cikin watanni uku na farkon wannan shekarar, saboda karancin!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya tura sunayen mutum 17 da zasu jagoranci manyan kwamishinonin jihar Rivers
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura sunayen mutum 17 da ya ke so su jagoranci manyan kwamishinonin jihar Rivers, kuma yanzu haka an fara tantance su a gaban kwamitin wucin gadi na!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Bola Tinubu zai gana da manyan shugabanin jihar Benue a Yau Laraba
Shugaba Bola Tinubu zai gana da manyan masu ruwa da tsaki a jihar yau Laraba domin jin korafinsu kai tsaye, da nufin kawo karshen rikicin dake asarar rayuka da dukiyoyin al-umma a!-->…
Read More...
Read More...
‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro da Tulin Manoma a garin Marmara da ke jihar Katsina
Ƴan bindiga dauke da makamai sun kai mummunan hari a ƙauyen Marmara da ke ƙaramar hukumar Malumfashi a jihar Katsina. Maharan sun kashe dakarun tsaro huɗu na rundunar Community Watch!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu ne kadai zai iya zabar abokin takararsa a 2027 — APC reshen Arewa maso Gabas
Jam’iyyar APC reshen Arewa maso Gabas ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ne kadai ke da ikon zabar abokin takararsa a zaben 2027.
Wannan na zuwa ne bayan taron da jam’iyyar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Nijeriya na daga cikin Kasashe 12 da Ke fuskantar barazanar Yunwa
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana Nijeriya da wasu kasashe 11 a matsayin wadanda ke fuskantar hadarin yunwa mai tsanani, matukar ba a dauki matakan gaggawa ba.
A wani rahoto da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bai kamata a yi shiru kan kashe-kashen Benue ba – Atiku
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da sauran shugabannin siyasa da su dauki matakin gaggawa don magance tashe-tashen hankula da zubar da!-->…
Read More...
Read More...
Guguwa ta lalata sama da gidaje a 450 a garin Kuletu da ke jihar Bauchi
Wata guguwa ta abkawa al’ummar Kuletu da ke karamar hukumar Dass a jihar Bauchi, lamarin da ya shafi gidaje sama da 450.
lamarin ya faru ne da yammacin Lahadi 15 ga watan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Matatar Dangote zata fara rarraba man fetur da dizal a duk faɗin kasar nan tun daga ranar 15 ga…
Matatar Dangote ta sanar da cewa zata fara rarraba man fetur da dizal a duk faɗin kasar nan tun daga ranar 15 ga Agusta, 2025. Wannan shiri zai baiwa masu sayarwa, da ‘yan kasuwa, da!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa ta samar da sabuwar mota da kuma babur masu kafa uku domin diban shara
Hukumar Kula da Muhalli ta Jihar Jigawa (JISEPA) ta bayyana cewa gwamnatin jihar ta samar ma ta da sabuwar mota da kuma babur masu kafa uku domin inganta aikin tattara shara a fadin!-->…
Read More...
Read More...