Browsing Category
Labarai
Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci gaban lafiyar jihar
Majalisar Zartarwa ta Jihar Jigawa ta gudanar da zamanta na farko a ranar Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, a ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar A. Namadi, inda ta amince da muhimman!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar ADC tana gudanar da babban taron ƙasa a Abuja
Jam’iyyar ADC ta haɗakar masu hamayya a Najeriya ta bayyana cewa ta kammala shirye-shiryenta tsaf domin gudanar da babban taronta na ƙasa a Abuja, babban birnin ƙasar.
Wannan na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya caccaki shugaban ɗariƙar Katolika na duniya, Fafaroma Leo, inda ya zarge shi da rauni wajen yaƙi da laifuka da kuma rashin ƙwarewa a harkokin ƙasashen!-->…
Read More...
Read More...
Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin Hormuz
Farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya yi tashin gwauron zabo, bayan da tattaunawar zaman lafiya tsakanin Amurka da Iran ta gagara cimma matsaya, lamarin da ya ƙara tayar da!-->…
Read More...
Read More...
Yan Kwankwasiyya sun shigar da ƙarar Kakakin Gwamnan Kano kan zargin ɓatanci a midiya
Ƙungiyar ‘Yan Kwankwasiyya ta shigar da ƙara a gaban kotu kan Kakakin Gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, bisa zargin yin kalaman ɓatanci ga jagororinta ta hanyar soshiyal!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya na kashe dala biliyan 10 kan shigo da abinci duk shekara
Ƙungiyar Sasakawa Africa Association (SAA) ta bayyana cewa Najeriya na kashe kimanin dala biliyan 10 duk shekara wajen shigo da kayayyakin abinci daga ƙasashen waje, duk da ƙoƙarin da!-->…
Read More...
Read More...
Rikicin shugabancin jam’iyyar ADC ya kara tsananta
Rikicin shugabanci a jam’iyyar ADC ya kara kamari, bayan da wani ɓangare na jam’iyyar ƙarƙashin jagorancin Nafiu Bala Gombe ya gudanar da zanga-zanga a hedikwatar Hukumar Zaɓe ta Ƙasa!-->…
Read More...
Read More...
An kama matashi kan lalata da yarinya ‘yar shekara 13 a Abia
Rundunar ‘yan sandan Jihar Abia ta cafke wani matashi mai suna Ebere Christian Sunday bisa zargin lalata da wata yarinya ‘yar shekara 13 a yankin Obehie da ke ƙaramar hukumar Ukwa West!-->…
Read More...
Read More...
Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200 bayan saukar farashin mai a duniya
Matatar mai ta Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin litar fetur (PMS) zuwa N1,200, bayan da aka samu saukar farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya.
Sabon farashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotu ta tsare mata kan zargin kashe jaririn mijinta mai kwanaki uku
Kotun Majistire mai lamba 2 da ke Kano ta bayar da umarnin tsare wata matar aure mai suna Zayya Magaji bisa zargin kashe jaririn mijinta mai kwanaki uku da haihuwa.
Rahotanni sun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...