Browsing Category
Labarai
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya da na wadanda ba malamai ba sun fara yajin aiki
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya da na wadanda ba malamai ba sun fara yajin aikin a fadin kasar nan sakamakon abin da suka bayyana a matsayin rashin adalci da kuma!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu ya yi alƙawarin hukunta mutanen da ke da hannu a kisan sojoji 14
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi alƙawarin hukunta mutanen da ke da hannu a kisan sojoji 14 ranar 14 ga watan Maris a jihar Delta da ke kudancin ƙasar.
Manyan jami’an soji huɗu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta fara rarraba mitocin wutar lantarki a barikin sojoji dake fadin kasar nan
A wajen kaddamar da shirin da aka yi a hedikwatar birgediya ta 9 ta rundunar sojojin Najeriya, dake karamar hukumar Ikeja a karshen mako, ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Kwastam ta kama wasu makamai da kakin sojoji a tashar Tin-Can Island
Hukumar Kwastam ta kama wasu makamai da kakin sojoji a tashar Tin-Can Island da ake zargin wasu tawagar masu aikata laifuka ne suka shigo da su cikin ƙasar nan ta ɓarauniyar hanya.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Yobe zata ciyar da musulmi masu karamin karfi da mabukata dubu 16,800
Gwamnatin jihar Yobe ta ce musulmi masu karamin karfi da mabukata dubu 16 da dari 800 ne za su ci gajiyar shirin buda baki a cikin watan Ramadan.
Kwamishinan al’amuran Addini na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama wani gardi da ya yi shigar mata a dakin kwanan ɗalibai mata a jihar Kano
Jami’an Hukumar tsaron Fararen Hula, wanda aka fi sani da 'Civil Defence' a jihar sun cafke mutumin mai suna Muhammad Munzali daga Kaura Gidan Damo a karamar hukumar Shanono a jihar.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda biyu a jihar Taraba
Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da Daraktan hulda da jama’a na rundunar sojin, Manjo Janar Onyema Nwachukwu, ya fitar jiya.
Ya ce sun kuma ceto wadanda aka yi garkuwa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar dattawa ta musanta rahotannin dake cewa zatayi bincike a matatun man kasar nan
Majalisar dattawa ta kasa ta yi watsi da rahotannin kafafen yada labarai da ke ikirarin cewa za ta bankado duk wani ba daidai ba dake da alaka da kwangila a ayyukan gyaran matatun man!-->…
Read More...
Read More...
Sojojin Nijeriya sun ci alwashin kuɓutar da ɗaliban makarantar Kuriga
Rundunar sojin Najeriya ta yi alƙawarin kuɓutar da fiye da ɗalibai 200 da ƴanbindiga suka sace a baya-bayan nan a jihar Kaduna.
Da yake magana a wani taron manema labarai a Abuja!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi ya nemi bankin duniya da ya fadada tallafin da yake bawa jihar
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya yi kira ga bankin duniya da ya fadada tallafin da yake bai wa jihar a fannin sauye-sauye na zamani, da dabarun tattalin arziki na zamani da!-->…
Read More...
Read More...