Browsing Category
Labarai
Tinubu ya jajantawa iyayen da iyalan wadanda suka rasu sanadiyyar iftila’in gobara a jihar Zamfara
Shugaban kasa Bola Tinubu a jiya, ya jajantawa iyayen da iyalan wadanda suka rasa rayukan su a wani iftila’in gobara da ya faru a wata makarantar almajirai dake kaurar Namoda a jihar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin sojin Nijar ta kori ƙungiyar agaji ta Red Cross daga ƙasar
Gwamnatin mulkin sojin Jamhuriyar Nijar ta sanar da soke duk wata yarjejeniya tsakanin ƙasar da ƙungiyar bayar da agaji ta Red Cross
Hukumomin sun kuma rufe ofisoshin ƙungiyar a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya ƙara yawan kuɗin kasafin Najeriya na 2025
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya nemi a yi ƙari a kasafin kuɗin da ya gabatar na shekarar 2025 daga naira triliyan 49.7 zuwa naira triliyan 54.2.
Hakan na ƙunshe ne a cikin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An naɗa Farfesa Ahmed a matsayin shugaban Jami’ar Ahmadu Bello
Hukumar gudanarwar Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zariya ta naɗa Farfesa Adamu Ahmed a matsayin sabon shugaban Jami'ar.
Shugaban hukumar, Mahmud Yayale Ahmad ne ya sanar da hakan a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƙudirin cin tarar N25,000 kan fitsari ko tofar da yawu a kan titi na tayar da ƙura a jihar Kano
Ƙudirin haramci da saka tarar naira dubu 25 ga duk mutumin da aka kama yana ba-haya ko fitsari ko zubar da shara da tofa yawu da majina a tituna da ƙarƙashin gadoji da gine-ginen!-->…
Read More...
Read More...
Za’a kashe Naira biliyan 4.8 wajen yaƙi da yaɗuwar cutar HIV a Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta amince da kashe naira biliyan 4.8 wajen yaƙi da yaɗuwar cutar HIV a ƙasar nan.
Wannan na daga cikin matsayar da aka cimma a taron majalisar zartarwa ta tarayya,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Benjamin Netanyahu zai gana da Donald Trump
Firaminstan Isra'ila Benjamin Netanyahu zai gana da Shugaban Amurka Donald Trump a Washington a yau domin tattaunawa.
Ana sa ran tattaunawar za ta mayar da hankali kan tsawaita!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar NULGE ta gargadi CBN kan tauye ‘yancin kananan hukumomi.
Kungiyar Ma’aikatan Kananan Hukumomi ta Najeriya (NULGE) ta yi gargadi ga Babban Bankin Najeriya (CBN) da kada ya taimakawa gwamnonin jihohi wajen tauye ‘yancin kananan hukumomi.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotu ta umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) da ta biya diyyar Naira biliyan 1.12
Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) da ta biya diyyar Naira biliyan 1.12 ga iyalan Mike Madu wanda direban INEC ya kashe a wani hadarin mota.
Alkalin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sama da mutane 17,000 sun nemi guraben aikin koyarwa 2,500 a jihar Abia
Gwamnatin Jihar Abia ta bayyana cewa mutane sama da 17,000 sun nemi guraben aikin koyarwa 2,500 da aka bude.
Kwamishinan Yada Labarai na jihar, Prince Okey Kanu, ya ce wadanda aka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...