Browsing Category
Labarai
Tsohon sakataren jam’iyyar PDP na kasa ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC
Tsohon sakataren jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Abubakar Mustapha, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kaduna.
Ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar ne ta wata wasika!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar PDP a jihar jigawa ta tsayar da ranar gudanar da taron kananan hukumomi a jihar
Jam’iyyar PDP a jihar jigawa ta tsayar da ranar 27 ga Yuli, domin gudanar da taron kananan hukumomi a jihar.
Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Jigawa, Ali Diginsa ne ya bayyana hakan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Kano ta bada tabbacin shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar
Gwamna jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya ba wa mazauna jihar tabbacin shirin gwamnatinsa na gudanar da zaben kananan hukumomi.
Da yake tabbatar da hakan ta wata sanarwa, mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An yi nasarar tarwatsa tare da lalata sansanin ‘yan ta’adda masu fafutukar kafa kasar…
Rundunar sojin kasar ta ce dakarunta sun yi nasarar tarwatsa tare da lalata sansanin 'yan ta'adda masu fafutukar kafa kasar Biafra, IPOB da kuma kungiyar tsaro ta Gabas, ESN.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama kwalaben Kodin fiye da 1,200,000 a Najeriya
Jami'an hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun ƙwayoyi ta najeriya sun kama kwalaben kodin miliyan 1,229,400 a cikin wasu kwatenoni bakwai a tashar jiragen ruwa ta Onne da ke birnin!-->…
Read More...
Read More...
Kimanin ƙunzugun yara (Famfas) 13,350 ne suka ɓata a wani asibiti da ke jihar Kebbi
Hukumar yaƙi da almundahana ta ICPC a Najeriya ta ce za ta binciki batun ɓacewar ƙunzugun yara da aka fi sani da Famfas kimanin 13,350 a ƙaramin asibitin shan magani da ke Sambawa a!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar ’yan kabilar Igbo ta umarci ’yan kabilar a fadin Najeriya su kaurace wa zanga-zanga
Uwar kungiyar ’yan kabilar Igbo, Ohaneze Ndigbo, ta umarci ’yan kabilar a fadin Najeriya su kaurace wa zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da ake shirin yi a watan Agusta.
Wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An amince da shekaru 16 a matsayin mafi karanci ga dalibai da ke neman shiga Jami’a
Ma’aikatar Ilimi ta Najeriya ta amince da shekaru 16 a matsayin mafi karanci ga dalibai da ke neman shiga Jami’a.
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya sanar cewa za a fara daukar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƴansanda sun haramta zanga-zanga a ƙwaryar babban birnin kasar Kenya
Ƴansanda a kasar Kenya sun haramta zanga-zanga a ƙwaryar birnin kasar Nairobi da kewaye har sai abin da hali ya yi la'akari da rashin jagoranci da rundunar 'yansandan ƙasar ke fuskanta!-->…
Read More...
Read More...
Yariman Saudiyya ya tattauna da shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ta wayar tarho
Yariman Saudiyya, Mohammed bin Salman, ya tattauna da shugaban Rasha, Vladimir Putin ta wayar hannu.
Manema labarai sun ruwaito cewa shugabannin biyu sun tattauna yadda za su kulla!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...