Kungiyar mai zaman kanta da ake kira Islamic Society of Eggonland (ISE) ta ba da abinci da darajarsa ya kai miliyoyin Naira ga fursunonin da ke karamar hukumar Wamba a jihar Nasarawa. Babban sakataren kungiyar ta kasar Ingila, Umar Abdullahi Galle sa’ad da yake ba da kayan, ya ce abincin Continue reading
Labarai
Kwamitin zartarwa na Jam’iyyar (PDP) na kasa ya maye gurbin Sanata Iyioricha Ayu a matsayin shugaban jam’iyyar na kasa. A taron gaggawa na ranar Talata, kwamitin ya amince da umurnin Babbar Kotun jihar Benue, wanda ya hana Ayu nuna kansa a matsayin Shugaban ‘ jam’iyyar adawar. Sa’ad da yake jawabi a taron manema labarai a […]Continue reading
Wani mutum mai suna Gabriel ya sassari wata ma’aikaciyar lafiya a asibitin Mother and Child da ke Akure, babban birnin Jihar Ondo, saboda rasuwar dansa mai shekara biya a asibitin. Aminiya ta gano cewa mutumin, wanda direba ne ya tsayar da komai cik a asibitin na tsawon sa’o’i, inda ma’aikata da majinyata suka rika gudun […]Continue reading
Nigeria’s Aviation Minister, Senator Hadi Sirika stressed the need for Nigeria and Qatar to maintain a sustainable relationship, stating that Nigeria is yearning for investments and is also committed to it’s policy of ease of doing business for investors. The statement was made available to Journalists by the Head of Press and Public Affairs, Federal […]Continue reading
Alkaluman da aka samu daga babban bankin Najeriya (CBN) sun nuna cewa jimillar bashi da gwamnati ta samu wanda a karewar watan Disambar 2022 ya tashi daga Naira tiriliyan 24.66 zuwa Naira tiriliyan 28.43tn a karshen watan Fabrairun 2023. A cewar jaridar Punch, babban bankin na CBN ya bayyana a cikin rahotonsa na ‘Kididdigar Kudi […]Continue reading
A wani labarin na jam’iyyar APC, an kashe mutum daya a jihar Jigawa a wani gangamin yakin neman zaben jam’iyyar a karamar hukumar Kazaure. Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Emmanuel Ekot, ya shaida wa manema labarai cewa, ‘yan sandan na bin sahun wanda ake zargi da kisan wanda aka ce ya gudu zuwa makwabciyar jihar Kano […]Continue reading
Bankin CBN ya musanta karancin sabbin takardun kudaden Naira kamar yadda wasu ‘yan Najeriya ke zargi
Babban bankin kasa, CBN, ya musanta karancin sabbin takardun kudaden Naira kamar yadda wasu ‘yan Najeriya ke zargi. Gwamnan babban bankin kasar, Godwin Emefiele, wanda ya samu wakilcin daraktan sashen kula da tsarin biyan kudi na bankin, Musa Jimoh, ya musanta zargin a wani taron manema labarai a Jos, babban birnin jihar Filato. Godwin Emefiele […]Continue reading
A yau ne ake sa ran shugaban kasa Muhammad Buhari zai kaddamar da masana’antar shinkafa ta Darma a Katsina, kamar yadda sanarwar da mahukuntan sabon kamfanin suka fitar a jiya. Kamfanin mallakin hamshakin dan kasuwa Alhaji Dahiru Barau Mangal ne. Kamfanin wanda a shirya kaddamarwar, yana injunan da ke sarrafa kansu tare da ingantattun injunan […]Continue reading
Mai martaba sarkin Kazaure, Alhaji Najib Hussain Adamu ya hori mata musulmi da su kara tashi tsaye wajen neman ilmin addini da na zamani domin sanin yadda zasu bautawa Allah SWT. Sarkin ya yi kiran ne a lokacin bikin saukar karatun dalibai 55 na makarantar Madarasatul Ummil Mu’umimina Aisha Islamiyya Kazaure. Sarkin wanda ya samu […]Continue reading
Hukumar Kididdiga ta Kasa, NBS, ta ce hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya ragu zuwa kaso 21.34 a ma’aunin shekara-shekara a watan Disamban 2022. Hakan yazo ne cikin rahoton kididdigar farashin masu sayen kayayyaki da kuma hauhawar farashin kayayyaki na watan Disambar 2022 da aka fitar jiya a Abuja. Rahoton ya ce adadin ya nuna […]Continue reading