Browsing Category
Labarai
Gwamnatin tarayya ta bayyana buƙatar gaggawa ta ganin Cibiyar murƙushe ta’addanci a Afirka
Gwamnatin tarayya ta bayyana buƙatar gaggawa ta ganin Cibiyar murƙushe ta'addanci a Afirka ta kama aiki gadan-gadan a ƙoƙarin dukkan masu ruwa da tsaki a nahiyar na kawar da!-->…
Read More...
Read More...
Mamakon ruwan saman da aka shafe kwanaki ana yi ya janyo ambaliyar ruwa a kasar China
Hukumomi sun kwashe kusan mutane dubu 60 daga gidajensu da ke Guangdong yayin da mamakon ruwan saman da aka shafe kwanaki ana yi ya janyo ambaliyar ruwa a lardin da ke da mafiya yawan!-->…
Read More...
Read More...
An yi nasarar kashe wani da ake zargin kasurgumin dan bindiga ne a jihar Katsina
Rundunar tsaro ta hadin gwiwa karkashin rundunar ‘yan sandan jihar Katsina tare da hadin gwiwar sojoji, da jami’an Civil Defence, da kuma ‘yan banga sun yi nasarar kashe wani da ake!-->…
Read More...
Read More...
Akalla mutane 14 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya auku da yammacin jiya Lahadi a Kogi
Akalla mutane 14 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya auku tsakanin wasu motoci kirar Toyota guda biyu a yammacin jiya Lahadi a jihar Kogi.
Mutane 13 ne suka tsira da rayukansu a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An samu bullar wata bakuwar cuta a jihar Sokoto – NCDC
Cibiyar Kula da Cututtuka masu yaduwa ta Najeriya NCDC ta tabbatar da mutuwar mutane 8 da kuma wasu sama da 208 da ake zargin sun kamu da wata bakuwar cuta a jihar Sokoto.
Dr!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dakarun Sojin Operation Hadin Kai sun gano wata masana’antar Biredi ta ‘yan kungiyar ISWAP
Dakarun Sojin na Operation Hadin Kai, sun gano wata masana’antar Biredi ta ‘yan ta’adda kungiyar ISWAP a garin Maisani, a karamar hukumar Damboa a jihar Borno.
Wani kwararre mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar Kwadago tace za ta matsa lamba kan aiwatar da sabon mafi karancin albashi
Kungiyar Kwadago ta kasa tace za ta matsa lamba wa gwamnoni da shugabannin kananan hukumomin da suka kasa aiwatar da sabon mafi karancin albashi.
Ma’ajin kungiyar kwadagon Hakeem!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Mallam Umar Namadi da wasu gwamnonin Arewacin Najeriya 9 za su halarci babban taro kan zaman…
Gwamna Mallam Umar Namadi da wasu takwarorinsa gwamnonin Arewacin Najeriya 9 za su halarci babban taro kan zaman lafiya na ƙasar Amurka.
Taron wanda wanda cibiyar wanzar da zaman!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kashe wasu sojoji a harin kwanton-ɓauna a Jihar Neja
Rundunar sojojin ƙasa ta Nijeriya ta ce wasu ƴan bindiga sun kashe sojojinta shida a wani harin kwanton-ɓauna da suka kai musu a Jihar Neja da ke tsakiyar ƙasar.
Mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kasuwar ƴan kwallo: Makomar Araujo, Luis Diaz, Jack Grealish da sauran wasu manyan yan wasa
Barcelona ta nuna sha’awar sayen ɗan wasan gaban Liverpool da Colombia mai shekara 27, Luis Diaz. Haka zalika, za ta yi nazari a kan tayin ɗan wasan bayan ta, kuma ɗan Uruguay mai!-->…
Read More...
Read More...