Browsing Category
Labarai
Tinubu Ya Sabunta Wa’adin Injiniya Abdul’azeez A Matsayin Shugaban TCN
Shugaba Bola Tinubu ya sabunta naɗin Injiniya Sule Ahmed Abdul'aziz a matsayin shugaban kamfanin dakon wutar lantarki na ƙasar, TCN a wani sabon wa'adi na shekara huɗu wanda shi ne na!-->…
Read More...
Read More...
’Yan Bindiga Sun Sace Mutane Tara A Sakkwato
An yi garkuwa da mutane tara tare da jikkata wasu biyu a wani hari da ’yan bindiga suka kai wa al’ummar yankin Chacho da ke Ƙaramar Hukumar Wurno ta Jihar Sakkwato.
Wani daga cikin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dalilin da Ya Sa Tinubu Ya Tsaya A Filin Jirgin Saman Jos
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana dalilan da suka sa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya gudanar da ziyararsa ta jaje a filin jirgin saman Jos maimakon shiga cikin Jihar Filato.
Fadar ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Jihar Gombe Ya Buƙaci Haɗin Kan ’Yan Najeriya
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya yi kira ga ’yan Najeriya da su rungumi ruhin haɗin kai, fata da sadaukarwa domin shawo kan ƙalubalen da ƙasar ke fuskanta, a yayin bikin!-->…
Read More...
Read More...
Sojoji Sun Ceto Yara da Suka Tsere Daga Sansanin Boko Haram
Sojojin Birget na 25, waɗanda ke aiki da rundunar Forward (FOB) Azir a ƙaramar hukumar Damboa ta jihar Borno, da ke fafatawa da ‘yan ta’addan Boko Haram da ISWAP sun ceto wasu yara!-->…
Read More...
Read More...
’Yan Bindiga Sun Sace Mutum 10 A Sabon Hari A Kaduna
Rahotanni daga Jihar Kaduna na nuni da cewa wasu ’yan bindiga sun yi awon gaba da mutum 10; ciki har da mutum bakwai ’yan gida ɗaya da maƙwabtansu guda uku.
Lamarin ya faru ne a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC Ta Yi Watsi da Kiraye-Kirayen Cire Shugabanta
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta yi watsi da kiran da ake yi na cewa, Shugaban Hukumar, Farfesa Joash Amupitan (SAN) ya yi murabus.
Ta bayyana irin waɗannan buƙatun a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jami’an Tsaro Sun Karfafa Tsaro A Jos
An samu komawar yanayin zaman lafiya a Jos, babban birnin jihar Filato, biyo bayan sassaucin doka da aka samu a yankin ranar Laraba.
Wannan na zuwa ne yayin da aka tura jami’an!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ɗan Takara Ɗaya Ba Zai Zama Tilas Ga ‘Yan Najeriya Ba – Rabiu Musa Kwankwaso
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi gargadi ga Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) cewa ba za su iya tilasta ɗan takara ɗaya ga ‘yan Najeriya a zaben 2027 ba.
Kwankwaso!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ba Za A Sake Fuskantar Irin Wannan Hare-Haren Ba A Jos — Bola Ahmed Tinubu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta yi iya ƙoƙarinta wajen tallafa wa waɗanda hare-haren da suka faru a Jihar Filato suka shafa.
Tinubu ya yi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...