Browsing Category
Kasuwanci
Dangote zai gina masana’antar taki ta dala biliyan 2.5 a Habasha
Shahararren attajirin Najeriya, Aliko Dangote, ya kulla yarjejeniya da gwamnatin Habasha domin gina sabuwar masana’antar taki da aka kiyasta za ta lashe dala biliyan 2.5. Za a gina!-->…
Read More...
Read More...
Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta kuma kai tsaye ga gidajen mai a fadin Najeriya
Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta kuma kai tsaye ga gidajen mai a Najeriya daga yau, matakin da ake sa ran zai kawo sauyi a harkar man fetur ta ƙasar.
Kamfanin ya ce!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya kafa kamfanin zuba jari da raya yankin Kudu maso Gabas tare da zuba jarin farko na Naira…
Tinubu ya amince da kafa kamfanin zuba jari da raya yankin Kudu maso Gabas tare da zuba jarin farko na Naira Biliyan 150bn a kamfanin don soma aiki.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Cinikayya tsakanin Amurka da Najeriya ta kai dala biliyan 13 a bara – Richard Mills
Jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills, ya bayyana cewa cinikayya tsakanin kasashen biyu ta kai dala biliyan 13 a bara.
Ya ce wannan ya samar da ayyuka ga 'yan Najeriya da Amurka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya ta na tsare-tsaren karyar da farashin kayan abinci
Gwamnatin tarayya ta ce tsare-tsaren da sauye-sauyenta sun yi nisa kan harkokin karyar da farashin kayayyakin abinci da zimmar tabbatar da wadatar kasa da abinci, sauki da rahusa kuma!-->…
Read More...
Read More...
Gwanatin Tarayya ta himmatu wajen inganta karfin sashen Fetur da Gas
Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa kan abubuwan cikin gida, Sanata Joel Onowakpo Thomas, ya sake tabbatar da kudurin Shugaban kasa Bola Tinubu na bunkasa karfin sashin fetur da iskar!-->…
Read More...
Read More...
’Yan kasuwar Raguna na nuna damuwa kan ƙarancin saye da sayarwa gabanin bikin Babbar Sallah
’Yan kasuwar rago a kasuwar dabbobi ta Shuwarin da ke ƙaramar hukumar Kiyawa a nan Jihar Jigawa sun koka da ƙarancin saye da sayarwa kafin bikin Babbar Sallah, duk da tsadar farashi da!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin farfado da masana’antar koko(Cocoa) ta kasa
Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin farfado da masana’antar koko ta kasa da kuma raya dukkan harkar noma a ƙasar nan.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sen Kashim Shettima, ne ya bayyana haka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Najeriya na biyan kashi 55 cikin dari ne kawai na farashin fetur – Dangote
Shugaban rukunin kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa ‘yan Najeriya na biyan kashi 55 cikin dari ne kawai na farashin fetur idan aka kwatanta da abokan zamansu a!-->…
Read More...
Read More...
NNPCL ya sanar da cewa za a rufe matatar Fatakwal don yin gyare-gyare
Kamfanin kula da albarkatun man fetur na Najeriya NNPCL, ya sanar da cewa za a rufe matatar mai ta Fatakwal domin yin wasu gyare-gyare.
Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...