Browsing Category
Kasuwanci
Najeriya zata kai ga hakar ganga Milyan 1.8 a kowacce rana
Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio yace sannu a hankali Najeriya zata kai ga tsarin kungiyar kasashe masu arzikin Man Fetur ta OPEC na hakar ganga Milyan 1.8 a kowacce rana.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da cibiyoyin iskar gas guda bakwai a fadin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin samar da motoci masu amfani da iskar gas, inda ta bude cibiyoyin iskar gas guda bakwai a fadin kasa.
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Zuba hannun jari a jihar Jigawa zai taimaka wajen samar da ayyukan yi kai tsaye guda 50,000
Gwamnan jihar jigawa Malam Umar Namadi ya bayyana cewa masu zuba jari suna da gazawa wajen samun ci gaba a jihar Jigawa saboda wasu manufofin gwamnatin tarayya da kuma bukatu na bayar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Najeriya na kokarin samar da isasshiyar wutar lantarki ga kamfanoni masu zaman kan su
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatarwa masu zuba hannun jari kokarin da gwamnatin sa ke yi na basu isasshiyar wutar lantarki musamman a kamfanoni masu zaman kan su.
Shugaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar kula da filayen Noma ta kasa ta kaddamar da biyan kudade ga manoma jihar Jigawa
Hukumar kula da filayen Noma ta kasa a jihar Jigawa ta kaddamar da biyan kudade ga manoman da suka shiga shirin noman alkama a fadin jihar.
Kantoman Hukumar a jihar Jigawa, Mallam!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za’a binciki Kamfanin Sterling Oil Exploration kan zargin na gudanar da aiki maras inganci
Majalisar wakilai zata fara bincike kan zargi da ake yiwa Kamfanin Sterling Oil Exploration na gudanar da aiki maras inganci a jihar Akwa Ibom.
Wannan ya biyo bayan korafi da wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Rushe-rushen da gwamnatin Kano ta yi wa ‘yan kasuwa a filin Idi ya sanya asarar sama da N250Bn
Wata babbar kotun tarayya ta umarci gwamnatin Kano ta biya diyyar naira biliyan 30 ga ƴan kasuwar da ta ruguza wa shaguna a Filin Babban masallacin Idi na Kano a watannin baya.
Mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kamfanin BUA zai rage farashin sumunti zuwa ₦3,500 a Najeriya
Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul-Samad Rabiu, ya ce kamfaninsa zai rage farashin sumunti zuwa naira 3,500 a Najeriya.
Abdul-Samad Rabiu ya bayyana haka ne ga manema labarai a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Muddin aka kasa cimma matsaya kungiyar kwadago NLC zata tafi yajin aiki na gama-gari
Kungiyar Kwadago ta kasa NLC reshen Jihar Jigawa ta bi sahun takwarorinta na kasar nan wajen shiga yajin aikin gargadi na kwanaki biyu
Shugaban kungiyar na jiha, Comrade Sanusi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago ta TUC
Gwamnatin tarayya tace ta cimma matsaya da kungiyar kwadago ta TUC, na tsawon makonni biyu domin magance matsalar kungiyar.
Wannan na zuwa ne bayan fara yajin aikin gargadi na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...