Browsing Category
Kasuwanci
Sanata Shehu Buba zai horas da matasa 250 kan sana’ar gyaran takalma a jihar Bauchi
Sanata Shehu Buba Umar, dan Majalisar Dattawa mai wakiltar Bauchi ta Kudu, ya haɗa gwiwa da wata kungiya mai zaman kanta ta Reality Youth for Good Leadership and Support Initiative!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Kasuwa na nuna damuwar su kan faduwar farashin kayan Abinci
'Yan kasuwar da suka ajiye amfanin gona musamman dangin hatsi a jihohin Neja sun damuwarsu sakamakon faduwar farashin kayan abinci da ke ci gaba da faruwa tun watan Oktoba na!-->…
Read More...
Read More...
Matatar Dangote ta fara sayar da man fetur kai-tseye ga ‘yan kasuwa
Matatar man Dangote ta fara sayar da man fetur kai-tseye ga 'yan kasuwa bayan janyewar dillancin man da babban kamfanin mai na ƙasar NNPCL ya yi.
'Yan kasuwar da dama - waɗanda suka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya ta nemi ma’aikatu masu zaman kansu da su biya mafi karancin albashi na ₦70,000
Gwamnatin Tarayya ta yi kira ga hukumomin da ke daukar ma’aikata masu zaman kansu da su bi tsarin mafi karancin albashi na Naira dubu 70, inda ta yi gargadin cewa ba za a amince da duk!-->…
Read More...
Read More...
Man fetur din Dangote zai fara shiga kasuwa a ranar 15 ga watan nan
Kamfanin man fetur na kasa NNPCL tace man fetur samfurin matatar man fetur ta Dangote zai soma shiga kasuwa a ranar 15 ga watan satumbar nan.
Kamfanin ya bayyana haka ne cikin wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ba za mu shiga tsarin daidaita farashin kayayyaki a kasuwanni ba – FCCPC
Biyo bayan cece-kuce da aka samu game da barazanar da Hukumar Kula da Gasar Kasuwanci da Kare Haƙƙin Masu Sayen Kaya ta Kasa (FCCPC) ta yi na shiga tsakani kan hauhawar farashin!-->…
Read More...
Read More...
Ƙasashe 58 sun goyi bayan Ngozi Okonjo-Iweala ta yi tazarce a Shugabar Kungiyar Cinikayya ta Duniya
Ƙasashe 58 daga cikin 164 mambobin Kungiyar Cinikayya ta Duniya (WTO) sun nuna goyon bayansu ga buƙatar neman shugabar ƙungiyar Ngozi Okonjo-Iweala ta yi tazarce wa'adi na biyu.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ministan ma’adanai ya gabatar da sabbin sarrfaffen Zinare da aka tace ga shugaba Bola Tinubu a fadar…
A wani muhimmin mataki na haɓaka tattalin arzikin Nijeriya, ministan ma’adanai, Dele Alake, ya gabatar da sabbin sarrfaffen Zinare da aka tace ga shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban!-->…
Read More...
Read More...
An kaddamar da gine-gine tare da gyare-gyaren wasu cibiyoyin koyon sana’o’i a yankunan jihar Yobe
Asusun Tallafawa wadanda rikicin ya shafa tare da hadin gwiwar gwamnatin jihar Yobe, ya kaddamar da gine-gine tare da gyare-gyaren wasu cibiyoyin koyon sana’o’i a yankunan jihar Yobe!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya ta fara sayar da takardar sheda na shekarar 2024
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya a ranar Juma’a ta fara sayar da takardar sheda na shekarar 2024 da za ta ba da damar shiga filayen jiragen sama 24 na tarayyar!-->…
Read More...
Read More...