Browsing Category
Mayan Labarai
Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200 bayan saukar farashin mai a duniya
Matatar mai ta Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin litar fetur (PMS) zuwa N1,200, bayan da aka samu saukar farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya.
Sabon farashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Akpabio Ya Karyata Zargin Sauya Sabbin Dokokin Haraji
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya yi watsi da zargin da ke yawo cewa an yi canji ga sababbin dokokin haraji bayan Majalisar Tarayya ta amince da su, yana mai cewa!-->…
Read More...
Read More...
’Yan Sanda Sun Bankaɗo Babbar Kungiyar Masu Satar Katin Waya Ta Intanet
Rundunar ƴan sandan Najeriya tare da haɗin gwiwar Cibiyar Yaƙi da Laifukan Intanet ta Ƙasa (NPF–NCCC) sun bayyana cewa sun bankaɗo wata babbar ƙungiyar masu satar katin waya ta intanet!-->…
Read More...
Read More...
’Yan Sanda Sun Kama Abubuwan Fashewa 954 Da Ake Zargin Za A Kai Wa ’Yan Ta’adda A Zamfara
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama wata mota da ke ɗauke da abubuwan fashewa guda 954, waɗanda ake zargin an shirya kai su ga ’yan ta’adda domin kera bama-bamai. An kama!-->…
Read More...
Read More...
Sojoji Sun Lalata Asibitin ’Yan Ta’adda Tare Da Hallaka Mutum Ɗaya a Farmakin Arewa maso Yamma
Sojojin Najeriya sun lalata wani wurin jinya da ’yan ta’adda ke amfani da shi tare da kashe ɗaya daga cikinsu a wani sabon farmaki da suka kai a yankin Arewa maso Yammacin ƙasar nan.!-->…
Read More...
Read More...
Shugabannin Hukumar Alhazai Sun Nemi NAHCON Ta Kammala Lissafin Hajjin 2025 Kafin Afara…
Ƙungiyar Shugabannin Hukumomin Jin Dadin Alhazai ta Jihohin ta bukaci hukumar kula da aikin hajji ta kasa (NAHCON) da ta gaggauta kammala daidaita bayanan kuɗaɗen da aka kashe Hajjin!-->…
Read More...
Read More...
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Da Martani Kan Atiku Abubakar Ta Ce Najeriya Na Samun Ci Gaba a…
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, bisa cewa ’yan Nijeriya na fama da yunwa da kuma tashin hankali.
Atiku ya kwatanta halin da ake ciki a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yan Sanda A Jihar Gombe Sun Samu Nasarar kama Wata Mata da Ake Zargi da Safarar Miyagun ƙwayoyi
Rundunar ’yan sanda ta Jihar Gombe ta samu nasarori a yaƙi da masu aikata laifuka, inda ta kama wata mata da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi.
Jami’in hulɗa da jama’a na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Abba Kabir Yusuf Ya Kaddamar da Majalisar Shura Ta Jihar Domin Tallafa Wa Gwamnati da Shawarwari
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da Majalisar Shura ta jihar domin tallafa wa gwamnati da shawarwari kan batutuwan da suka shafi gyaran tarbiyya da kyautata dabi’un!-->…
Read More...
Read More...
Alkalin Kotun Majistare A Hajar Kano Ya Ayyana Wani Direba Matsayin Wanda Ake Nema Bayan Ya Tsere…
Alkalin Kotun Majistare da ke gudanar da shari’ar masu karya dokokin hanya a birnin Kano ya ayyana wani direba mai suna Bashir Fagge a matsayin wanda ake nema, bayan ya tsere daga!-->…
Read More...
Read More...