Browsing Category
Jigawa
Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci gaban lafiyar jihar
Majalisar Zartarwa ta Jihar Jigawa ta gudanar da zamanta na farko a ranar Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, a ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar A. Namadi, inda ta amince da muhimman!-->…
Read More...
Read More...
Kotun Jigawa Ta Saki Ja’o Sabo, Ta Umarci A Biya Shi Diyyar Naira Miliyan 10 Bayan Tsare Shi Shekaru…
Babbar Kotun Jihar Jigawa ta bayar da umarnin sakin Ja’o Sabo nan take, wanda aka tsare fiye da shekaru goma ba tare da gurfanar da shi gaban kotu ba, tare da ba shi diyyar naira!-->…
Read More...
Read More...
Jihar Jigawa Ta Kashe Naira miliyan 700 Don Mayar da Yara Makaranta
Gwamnatin Jihar Jigawa ta bayyana cewa ta kashe fiye da Naira miliyan700 cikin kasa da shekaru biyu don mayar da yaran da ba sa zuwa makaranta cikin ajinsu, a wani yunkuri na karfafa!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa Shirin Horar da Matasa a Harkar Noma
Jihar Jigawa, 21 ga Janairu, 2026 – A taron farko na Kwamitin Zartarwa na Jihar Jigawa a shekarar 2026, Gwamna Malam Umar A. Namadi, FCA, ya jagoranci taron inda aka yanke wasu!-->…
Read More...
Read More...
Amurka Za Ta Sanya Takunkumi Kan Gwamnonin Arewa 12, Alkalai Da Sarakunan Gargajiya Saboda Zargin…
Gwamnatin Amurka ta fara shirin sanya takunkumi kan gwamnoni, alkalai da sarakunan gargajiya 12 daga yankin Arewa saboda zargin goyon bayan wariyar addini da kuma kisan Kiristoci a!-->…
Read More...
Read More...
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsira Bayan Ayarinsa Sunsamu Mummunan Hatsari a Hanyar Maigatari
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Jigawa Rt. Hon. Haruna Aliyu Dangyatin, ya tsallake rijiya da baya, bayan da ayarinsa suka yi mummunan hatsari a kan hanyar zuwa karamar hukumar!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Dokokin Jigawa Ta Kai Rangadin Kananan Hukumomi 26 Don Tantance Harkokin Mulki da Kudi
Kwamatin kananan hukumomi na majalisar Dokokin jihar Jigawa ya Kai rangadi kananan hukumomi 26 kawo yanzu a kokarin da majalisa ke yi na tantance sha'anin mulki da harkokin Kudi a!-->…
Read More...
Read More...
NULGE Reshan Birniwa Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni Don Jagorantar ƙungiya Na Shekaru Huɗu Masu Zuwa
Ƙungiyar ma’aikatan ƙananan hukumomi ta Najeriya (NULGE), reshen ƙaramar hukumar Birniwa, ta gudanar da zaɓen sabbin shugabanni da za su jagoranci ayyukan ƙungiyar na tsawon shekaru!-->…
Read More...
Read More...
UNICEF da Biritaniya Sun Tallafa Wa Jigawa da Gine-Gine Masu Jure Sauyin Yanayi
Wasu rahotanni da sawaba radiyo ta samu sun bayyana cewa gwamnatin Biritaniya da UNICEF sun miƙa wasu sabbin kayayyaki da ayyukan gine-gine masu jure sauyin yanayi ga gwamnatin Jihar!-->…
Read More...
Read More...
Rugujewar Gini A Jigawa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum ɗaya da Jikkatar Wasu Bakwai
Mutum ɗaya ya rasu yayin da wasu bakwai suka jikkata a rugujewar wani gini da ruwan sama ya haddasa a ƙauyen Kabak, karamar hukumar Kirikasamma, jihar Jigawa.
Jami’in yaɗa labarai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...