Browsing Category
Jigawa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta samu nasarar cafke wasu masu kera bindigogi a cikin gida
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce ta samu gagarumin ci gaba wajen magance munanan laifuka a jihar, inda ta samu nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yin garkuwa da!-->…
Read More...
Read More...
An dakatar da Shugaban Ƙungiyar Ƴan Jaridu ta Kasa, NUJ, reshen Jihar Jigawa
Kwamitin gudanarwa na kungiyar ‘Yan jaridu ta kasa reshen jihar Jigawa, a zaman ganawar da yayi a yau, ya dauki matakin dakatar da shugaban kungiyar na Jiha, Garba Muhammad Bulangu,!-->…
Read More...
Read More...
Akalla mutane 200 masu bukata ta musamman ne suka amfana da tallafin N2,000,000 a karamar hukumar…
Akalla mutane 200 masu bukata ta musamman ne suka amfana da tallafin Naira Milyan 2 a karamar hukumar Guri, wanda Sanatan Jigawa ta gabas Ahmed Abdul Hamid ya samar.
Mataimakin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi ya jaddada manufofin gwamnatinsa na ba da fifiko ga fannin ilimin addinin musulunci
Gwamna Mallam Umar Namad ya bayyana ilimi a matsayin kashin bayan samuwar kowace al’umma da ci gabanta, wanda shi ne babban dalilin da ya sa gwamnatinsa ta kafa hukumar tsangaya domin!-->…
Read More...
Read More...
An gano wasu barayin shanu guda uku a jihar Jigawa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce jami’anta sun gano wasu barayin shanu guda uku a gidan wani mai suna Muktari Ibrahim da ke Sabuwar Unguwa a karamar hukumar Kiyawa.
DSP Lawan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ware N2Bn a cikin kasafin kudi na shekarar 2024 domin gudanar da wasu…
Gwamnatin jihar Jigawa ta ware kudi naira biliyan biyu a cikin kasafin kudi na shekarar 2024 domin gudanae da wasu manyan aikin titunan jihar.
Gwamna Malam Umar Namadi shine ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Wasu ba a san ko su waye ba sun bullo da damfara ta hanyar amfani da lambar waya 081-08763824
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta yi kira ga al’umma da su yi hattara da ayyukan damfara da wasu da ba a san ko su wanene ba suke yi ta hanyar amfani da lambar waya 081-08763824.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Karamar hukumar Birnin kudu ta jaddada kudurinta na cigaba da tallafawa al`amuran rigakafi a yankin
Shugaban karamar hukumar, Alhaji Magaji Yusuf ya bada wannan tabbacin a lokacin taron masu ruwa da tsaki kan al`amuran rigakafin cutar shan-inna wanda aka gudanar a dakin taro na!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Jigawa za ta mayar da dalibai 184 dake karatu a Sudan zuwa wasu jami’oin a kasashen…
Majalisar zartaswar jihar jigawa a zaman na jiya, ta amince da sama da kudade naira biliyan 1.7 a matsayin kudin makaranta ga dalibai 184 dake karatu a Sudan wanda aka za’a mayar wasu!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar NAWOJ sun taya Zainab Shua’ibu Rabo murnar zama Babbar mai taimaka wa gwamna kan harkokin…
Sabuwar shugabar kungiyar mata ‘Yan jaridu ta kasa reshen jihar Jigawa Aisha Ilyasu Abubakar, ta mika sakon taya murna da Zainab Shu’aibu Rabo bisa nadin da gwamnan Malam Umar ya mata!-->…
Read More...
Read More...