Browsing Category
Tsaro
Kotu ta tura wani matashi zuwa gidan kurkuku na tsawon watanni 4 bisa samunsa da laifin satar doya
Wata kotu dake zamanta a Dei-Dei dake Abuja, ta tura wani matashi mai suna Felix Adams zuwa gidan kurkuku har tsawon watanni hudu bisa samunsa da laifin satar doya.
Matashin mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Uba Sani ya bada umarnin bincike kan dalilan da suka janyo asarar rayukan mutane 50
Gwamna jihar Kaduna Uba Sani, ya bada umarnin gudanar da bincike kan dalilin da suka janyo asarar rayukan mutane 50 ranar lahadin data gabata a Tudun Biri biyo bayan wani hari da!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar Lauyoyin Mata ta gurfanar da wasu mutane 28 da ake zargi da aikata laifukan fyade
Kungiyar Lauyoyin Mata ta Duniya (FIDA) ta ce ta gurfanar da wasu mutane 28 da ake zargi da aikata laifukan fyade a jihar Yobe a cikin watanni 11 da suka gabata.
Shugabar kungiyar a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mazauna wani kauye a jihar Kaduna sun tsere daga gidajen su saboda barazanar tsaro
Mazauna kauyen Maganda dake unguwar Magajin Gari Uku a karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna, sun tsere daga gidajensu sakamakon janye jami'an tsaro da aka girke a yankin.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An cafke sama da mutane 53 da ake zargi da aikata miyagun laifuka a jihar Jigawa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta cafke sama da mutane 53 da ake zargi da aikata laifuka da suka hada da masu garkuwa da mutane, ‘yan fashi da makami, masu sana’ar sayar da makamai,!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar APC ta yi Allah-wadai da zanga-zangar da magoya bayan jam’iyya NNPP ke yi a jihar Kano
Jam’iyyar APC reshen jihar Kano, ta yi Allah-wadai da zanga-zangar da magoya bayan jam’iyya mai mulki a jihar NNPP ke ci gaba da yi a jihar, biyo bayan sakamakon hukuncin da kotun!-->…
Read More...
Read More...
Jami’in Kungiyar HAMAS yace a shirye kungiyar take ta saki dukkan sojojin Isra’ila da…
Wani babban jami’an kungiyar Hamas yace a shirye suke su saki dukkan sojojin Isra’ila da suke tsare da su, domin musayar fursunonin su Falasdinawa dake tsare a Isra’ila, biyo bayan!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan bindiga sun halaka mutane 18 a hare-hare mabambanta da suka kai jihar Taraba
Manema labarai sun rawaito cewa Mafarauta 15 a lokacinda da suka tunkari ‘Yan bindiga a garin Maihula ranar Talata.
An rawaito cewa ‘Yan Bindiga kimanin 200 sun kain farmaki garin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal Dare, ya sha alwashin kawo karshen ‘Ya bingida a jihar
Gwamnan ya fadi haka ne a jiya laraba yayinda ya kai ziyara sansanin horas da ‘yan sinitiri, wanda gwamnatin sa ta kirkira domin kawar da ‘Yan bindiga a jihar.
Ya kuma jadadda!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sabon Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Jigawa ya ziyarci Gwamna Namadi
Sabon Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Jigawa, CP Ahmed Tijjani Abdullahi psc, ya ziyarci Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi FCA a Gidan Gwamnatin dake Dutse, jiya litinin.
Da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...