Browsing Category
Tsaro
An tsare wani mataimakin ministan tsaron kasar Rasha bisa zargin karbar cin hanci
Timur Ivanov, wanda ke rike da mukamin tun shekara ta 2016, an tsare shi, in ji kwamitin binciken Rasha ba tare da bayar da wani karin bayani ba.
Kamfanin dillancin labarai na TASS!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yan sanda a Jihar Kaduna sun kama wani babban mai sayar wa ’yan bindiga makamai
Dubun matashin mai shekaru 45 ta cika ne a kauyen Tsurutawa da ke kan hanyar Jos a Karamar Hukumar Lere ta Jihar Kaduna.
An kama shi ne dauke da bindigogi bakwai kirar gida da wasu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan bindiga da ke addabar al’umma sun ajiye makamansu bayan wata tattaunawar sulhu
Gwamnatin Filato ta ce wasu ’yan bindiga da ke addabar al’umomin karamar hukumar Wase da ke jihar sun mika mata bindigoginsu kirar AK47, bayan wata tattaunawar sulhu.
Mai bai wa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bobrisky ya ɗaukaka ƙara domin ƙalubalantar hukuncin kotun da ta aike dashi gidan gyaran hali
Fitaccen mai amfani da shafukan sada zumunta, Idris Olanrewaju Okuneye wanda aka fi sani da Bobrisky ya ɗaukaka ƙara domin ƙalubalantar hukuncin kotu da ta same shi da aikata laifuka!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ba ta kaimatakin da za’a kirkiri ‘yan sandan jihohi ba – Kayode Egbetokun
Sufeto Janar na ‘yan sandan kasa, Kayode Egbetokun, ya yi imanin cewa kasar nan ba ta kaimatakin da za'a kirkiri ‘yan sandan jihohi ba duk da dimbin kalubalen tsaro da ake fuskanta.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An yi nasarar kashe wani da ake zargin kasurgumin dan bindiga ne a jihar Katsina
Rundunar tsaro ta hadin gwiwa karkashin rundunar ‘yan sandan jihar Katsina tare da hadin gwiwar sojoji, da jami’an Civil Defence, da kuma ‘yan banga sun yi nasarar kashe wani da ake!-->…
Read More...
Read More...
Dakarun Sojin Operation Hadin Kai sun gano wata masana’antar Biredi ta ‘yan kungiyar ISWAP
Dakarun Sojin na Operation Hadin Kai, sun gano wata masana’antar Biredi ta ‘yan ta’adda kungiyar ISWAP a garin Maisani, a karamar hukumar Damboa a jihar Borno.
Wani kwararre mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan jihar Kogi ya nemi gwamnatin tarayya da ta taimakawa jihar wajen yaki da matsalar tsaro da…
Gwamnan jihar Kogi Ahmed Usman Ododo ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta taimakawa jihar wajen yaki da matsalar tsaro da kuma ambaliyar ruwa a wasu sassan jihar.
Mataimaki na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama wasu mutane biyu da ake zargi da laifin fasa kwaurin wutar lantarki a jihar Katsina
Hukumar bayarda tsaro ga farin kaya ta Najeriya reshen jihar Katsina, ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da laifin fasa kwaurin wutar lantarki a jihar.
Kakakin rundunar ‘yan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Kwastam ta kama shinkafar kasar waje guda 212 wanda kudinsu ya haura N126m
Hukumar Kwastam ta Najeriya reshen jihar Kebbi ta kama wasu kayayyaki da suka hada da buhunan shinkafar kasar waje mai nauyin kilo giram 50 guda 212 wanda kudinsu ya haura N126m.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...