Browsing Category
Tsaro
Majalissar Dokokin Amurka Ta Amince Da Kudurin Da Zai Kakaba Takunkumi Kan Wasu Mutane a Nijeriya
Majalisar dokokin Amurka ta amince da wani kudiri mai suna Accolity Act na shekarar 2026, wanda ke da nufin kakaba takunkumi kan wasu mutane da ake zargi da take hakkin ’yancin addini!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa (NIS) Ta Bayyana Cewa Ta Cabke Wata Mata Kan Zargin Safarar Mutane
Hukumar Shige da Fice ta kasa (NIS) ta ce ta cafke wata da ake zargi da safarar mutane tare da ceto mata shida a kan iyakar Seme–Badagry a jihar Lagos.
Kamun ya gudana ne karkashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Sandan Filin Jirgin SamaN Lagos Sun Kama Wani Matashi Kan Zargin Damfarar N48.5m Ta Kafafen…
Rundunar ‘yan sandan filin jirgin sama ta Lagos ta ce ta kama wani matashi ɗan shekara 24 da ake zargi da hannu a wata babbar damfara da ta kai kimanin naira miliyan 48 da dubu dari!-->…
Read More...
Read More...
Amurka Ta Tabbatar da Turo Dakarunta Zuwa Najeriya Domin Yaƙi da Ta’addanci
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da turo rukunin dakarunta zuwa Najeriya, wannan shine karon farko da Amurka ta amince a hukumance da kasancewar sojojinta a ƙasar tun bayan hare-haren!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Sandan Edo Sun Kama Mutane Tara da Ake Zargi da Aikata Laifuka Daban Daban Masu Alaka Da Tsaro
Rundunar ‘yan sandan Jihar Edo ta ce ta kama mutane tara da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da garkuwa da mutane, kungiyoyin asiri, fashi da makami da sauran!-->…
Read More...
Read More...
Sojojin Najeriya Sun Kwato Gawar Kwamanda da Wasu Sojoji Shida da Boko Haram Suka Kashe a Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta tabbatar da kwato gawar wani kwamandan soja, wani manjo da kuma wasu sojoji shida da ’yan ta’addan Boko Haram suka kashe a yankin Damasak na Jihar Borno.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
’Yan Sanda Sun Bankaɗo Babbar Kungiyar Masu Satar Katin Waya Ta Intanet
Rundunar ƴan sandan Najeriya tare da haɗin gwiwar Cibiyar Yaƙi da Laifukan Intanet ta Ƙasa (NPF–NCCC) sun bayyana cewa sun bankaɗo wata babbar ƙungiyar masu satar katin waya ta intanet!-->…
Read More...
Read More...
’Yan Sanda Sun Kama Abubuwan Fashewa 954 Da Ake Zargin Za A Kai Wa ’Yan Ta’adda A Zamfara
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama wata mota da ke ɗauke da abubuwan fashewa guda 954, waɗanda ake zargin an shirya kai su ga ’yan ta’adda domin kera bama-bamai. An kama!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Sanda Sun Cafke Wata Mata Mai Safarar Mutane Tare da Ceto Budurwa ‘Yar Shekara 20 A…
Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu ta ce ta gano wata hanyar safarar mutane ta ƙasa da ƙasa da ake zargin tana da alaƙa da karuwanci, inda ta kama wata mata ‘yar shekara 50 mai suna!-->…
Read More...
Read More...
An Kama Shahararren Jagoran ‘Yan Bindiga, Abdu Lankai, Wanda Ya Jagoranci Yarjejeniyar Zaman Lafiya…
An kama shahararren jagoran ‘yan bindiga, Abdu Lankai, wanda ya jagoranci yarjejeniyar zaman lafiya a Karamar Hukumar Jibia ta Jihar Katsina, bayan rikici da wata kungiya da ke adawa!-->…
Read More...
Read More...