Browsing Category
Rayuwa
Gwamnatin Kano ta bayyana shirin daidaita farashin ruwan sha domin kawar da matsalar tsadar ruwan
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana shirinta na daidaita farashin ruwan sha da ake siyarwa ga jama’a domin kawar da matsalar hauhawar farashin da ba shi da misali.
Kwamishinan ruwa na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kasashen duniya sun kawar da kai daga matsalar ‘yan gudun hijira na Sudan
A watan Disamba ne sararin samaniyar Sudan ya dan sarara daga kugin bama-bamai a sanadiyar yakin da aka kusa kwashe shekara ana gwabzawa a kasar.
Najwa mai shekara 30 mai 'ya'ya uku!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bala T.O yayi kira ga yan siyasa su taimakawa mata da jarin da kuma sana’o’i domin inganta rayuwar…
Shugaban karamar hakumar Hadejia yayi kira ga yan siyasa su taimakawa mata da jarin da kuma sana’o’i domin inganta rayuwar su.
Ya ce akwai bukatar a rika fifita al’amuran mata lura!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sama da ‘yan ƙasar Habasha millyan huɗu ne suke gararamba a sassa daban-daban na ƙasar
Hukumar kula da ƙaurar jama'a ta Majalisar Dinki Duniya ta ce sama da 'yan ƙasar Habasha millyan huɗu ne suka rasa muhallansu, inda suka gararamba a sassa daban-daban na ƙasar.
IOM!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama mutane 54 bisa laifin karuwanci da ta’ammali da miyagun kwayoyi a Hadejia
Kwamatin tsaro na Karamar Hakumar Hadejia ya kama mutane 54 bisa laifin karuwanci da ta'ammali da miyagun kwayoyi da sauran laifuka.Mutanen sun hada da mata 29 masu zaman kansu, 14!-->…
Read More...
Read More...
NDLEA ta kama wasu masu safarar miyagun kwayoyi guda 422 a jihar Jigawa
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Jigawa ta kama wasu masu safarar miyagun kwayoyi guda 422 tare da kwace miyagun kwayoyi da nauyinsu ya kai!-->…
Read More...
Read More...
Akalla mutane 79 ne suka mutu sannan aka ceto sama da 100 bayan da jirgin ruwa ya kife a gabar tekun…
Akalla mutane 79 ne suka mutu sannan aka ceto sama da 100 bayan da jirgin ruwa na kamun kifi da suke ciki ya kife a gabar tekun kudancin kasar Girka.
Sai dai wadanda suka tsira da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Za a samar da fanfunan burtsatse guda 270 ga al’ummar Fulani a jihar Jigawa
Kungiyar Fulani Miyatti Allah Kautal Hore ta kasa reshen Jihar Jigawa hadin gwiwa da ma’aikatar ruwa ta jiha, na shirin samar da fanfunan burtsatse ga al’ummar Fulani a rugage 270 zuwa!-->…
Read More...
Read More...
Wata kungiya mai zaman kanta ta tallafawa mata marasa galihu guda 100 da kudi dan rage radadin…
Wata kungiya mai zaman kanta mai suna Dangin Juna Africa Initiative ta tallafawa mata marasa galihu guda 100 da naira dubu biyar kowannensu, domin rage radadin matsalar tattalin!-->…
Read More...
Read More...
Majalissar Dinkin Duniya ta bukaci da a samar da kimanin dala miliyan 600 domin tallafawa kasar…
Majalissar dinkin duniya ta bukaci da asamar da kimanin dala milyan 600 domin tallafawa kasar Afghanistan, tare da cewa kasar tana bukatar taimakon jin kai.
Bukatar taimakon!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...