A jiya Talata rundunar sojojin Najeriya ta sanar da tashin gobara a helkwatarta dake babban birnin kasar Abuja, amma ba a samu hasarar rayuka ba. Kakakin hukumar sojojin kasar ya shedawa kamfanin dillancin labarai na Xinhua cewa, matsalar lantarki ne ta haddasa tashin gobarar a ginin hukumar. Continue reading
Bisa karuwar matsayin mata, yanzu mata da yawa suna gudanar da ayyukansu, har ma suna taka muhimmiyar rawa kan ci gaban al’umma. Amma, a ganin mutane masu yawa, wasu ayyuka kamar masu kashe gobara, mahauta, da masu ilimin kasa da dai sauransu, ya kamata a ce maza ne za su yi su, wadanda kuma ake […]Continue reading
Najeriya ta karbi kashin farko na rigakafin korona cutar korona kusan miliyan huɗu zuwa Nijeriya, ƙarƙashin shirin COVAX mai samar da riga-kafin ga ƙasashe matalauta. Zuwan riga-kafin ya kawo ƙarshen jiran da aka yi tun daga ƙarshen watan Janairu, na samun allurar a Nijeriya. Tuni dai gwamnatin ta ƙaddamar da tsare-tsaren da za su tabbatar […]Continue reading
A daidai lokacin da Najeriya ke sa ran karbar rigakafin AstraZeneca miliyan hudu, Gwamnatin tarayya, da hukumar lafiya ta duniya, da kuma asusun tallafawa kanan yara na majalissar dinkin duniya UNICEF, sun bayyana cewa ma’aikatan lafiya sune na farkon wadanda zasu fara cin gajiyar rigakafin. A sanarwar da hukumomin suka fitar a jiya, sunce kasar […]Continue reading
Sanatan Jigawa ta arewa maso gabas,. Sanata Ibrahim Hassan Hadejia ya kai ziyara zuwa jamiar Sule Lamido dake Kafin Hausa a shirye shiryen da ake na kafa cibiyar kanikanci da cibiyar fasahar kanikanci ta kasa zata samar. Mataimakin shugaban jamiar farfesa Sani Lawan Taura ya zagaya da sanatan wurin da ake gina cibiyar. Cibiyar idan […]Continue reading
Former United States president Donald Trump says he has no plans to launch a new political party, telling a conservative conference in Florida that it would split the Republican vote. In his first speech since Democrat Joe Biden became president, he also hinted that he might run for office again in 2024. Mr. Trump strongly […]Continue reading
Hukumar Agajin Gaggawa ta jihar Jigawa (SEMA) ta raba kayayyakin tallafi ga manoman da ambaliyar ruwa ya shafa shekaru biyu da suka gabata a karamar hukumar Buji. Daraktan gudanarwa na hukumar Alhaji Sabo Ibrahim ya bayyana hakan a lokacin rabon kayayyakin. Yace sakamakon rahotan da hukumar ta karba daga karamar hukumar ya sanya gwamna Badaru […]Continue reading
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace mahara wadanda suke kashewa da sace yan Najeriyan da basu ji ba, basu gani ba, ‘yan ta’adda ne da ya kamata a hukunta su akan haka. Buhari wanda ya samu wakilcin shugaban ma’aikatansa, Farfesa Ibrahim Gambari, ya sanar da haka a jiya a wajen wani zaman ganawa kan tsaro a […]Continue reading
A Najeriyar rahotanni sun ce ‘yan bindiga sun kai farmaki kan wata makarantar ‘yan mata da ke jangebe a Jihar Zamfara, inda suka yi awon gaba da dalibai, wadanda kawo yanzu babu karin bayani kan adadinsu. Wata majiya ta shaidawa sashen Hausa na RFI cewar adadin daliban da ‘yan bindigar suka sace ya kai 300. Lamarin […]Continue reading
The Executive Governor of Jigawa State Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar MON mni on Wednesday 24th February 2021 signed the violence against persons prohibition law to eliminate and prohibit all forms of violence and ensure maximum protection for the citizens in the state . The law provides effective remedies for victims, punishment for offenders and other […]Continue reading