Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 11
Labarai

Trump Ya Ce Wataƙila da Kansa Zai Halarci Zaman Sanya Hannu Kan Yarjejeniya da Iran

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce akwai yiwuwar ya halarci taron sanya hannu kan yarjejeniya da Iran, wanda aka shirya gudanarwa a ƙasar Switzerland a ranar Juma'a. A taron…
Read More...
Labarai

Wata Mata da Yara 2 Sun Tsere Daga Hannun ’Yan Ta’adda A Borno

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
Sojojin Operation Hadin Kai sun karɓi wata mata da yara biyu da suka tsere daga hannun ’yan ta’adda a dajin Sambisa da ke Jihar Borno. Majiyoyin tsaro sun ce sojojin Bataliya ta 114…
Read More...
Labarai

Sufeto-Janar Na ’Yan Sanda Ya Ba da Umarnin Tsaurara Tsaro A Makarantun Katsina

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
Sufeto-Janar na ’Yan Sanda, Olatunji Disu, ya bayar da umarni a ƙara tsaurara tsaro a makarantu a Jihar Katsina domin kare ɗalibai da malamai daga hare-haren ’yan ta’adda. An…
Read More...
Siyasa

Jagororin Jam’iyyun Adawa Na Farin Ciki Kan Hukuncin Kotun Koli

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
Jagororin jam’iyyun adawa na ci gaba da bayyana farin cikinsu kan hukuncin da kotun ƙoli ta yanke na dakatar da aiwatar da hukuncin da kotun tarayya ta yanke na soke rajistar wasu…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Musanta Batun Karin Haraji Kan Sadarwa da Mai

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
Gwamnatin Najeriya ta ƙaryata rahotannin da ke cewa tana shirin ƙara sabbin haraji kan harkokin sadarwa ta waya da kuma man fetur, tana mai cewa waɗannan rahotanni ba su nuna gaskiyar…
Read More...
Labarai

Sojoji Sun Ce Sun Ceto Mutum Biyar da Aka Sace A Kogi

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun samu nasarar ceto mutum biyar da aka sace a jihar Kogi, yayin da waɗanda suke yi garkuwa da su suka tsere sakamakon hare-haren soji da ake…
Read More...
Labarai

Idan Na Ci Zaɓe Zan Sasanta da ’Yan Bindigar da Suka Shirya Ajiye Makamai — Obi

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya ce idan aka zaɓe shi a 2027, gwamnatinsa za ta sasanta da ’yan bindiga da sauran masu tayar da ƙayar baya da suka ajiye…
Read More...
Labarai

Yadda Aka Sayar da Jariri Sabon Haihuwa N2.5m A Legas — ’Yan Sanda

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Legas, ta kama wani likita, ungozoma da kuma wasu masoya bisa zargin sayar da jariri sabon kan kuɗi Naira miliyan 2.5. A cewar majiyoyin ’yan sanda,…
Read More...
Labarai

Sanusi II Ya Nuna Damuwa Kan Yadda Ake Gudanar da Shari’ar El-Rufai, Ya Yi Zargin Rashin Adalci

Sawaba FM Radio Jun 17, 2026 0
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya nuna damuwa kan yadda ake tafiyar da shari’ar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, inda ya yi zargin cewa akwai yunƙurin…
Read More...
Labarai

Rarara Ya Soki Davido Kan Nuna Sunayen Yaran Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Oyo A Wajen Kide-kide A…

Sawaba FM Radio Jun 17, 2026 0
Shahararren mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara, ya soki matakin David Adeleke na sanya riga mai ɗauke da sunayen yaran da aka yi garkuwa da su a jihar Oyo yayin wani taron kide-kide…
Read More...
Previous 1 … 9 10 11 12 13 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.