Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 10
Labarai

NDC Ta Keɓe Obi Da Kwankwaso Daga Rantsuwar Kin Sauya Sheka

Sawaba FM Radio Jun 19, 2026 0
Jam’iyyar National Democratic Coalition (NDC) ta bayyana cewa ba za ta tilasta wa ɗan takararta na shugaban ƙasa, Peter Obi, da mataimakinsa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, sanya hannu…
Read More...
Labarai

APC Ta Tsayar da 24 ga Yuni Domin Gudanar da Zaɓen Fidda Gwani a Mazabun da Aka Mayar, Ciki Har da…

Sawaba FM Radio Jun 19, 2026 0
Jam’iyyar APC ta sanar da ranar 24 ga Yuni, 2026 a matsayin ranar gudanar da zaɓen fidda gwani domin fitar da ‘yan takara a sabbin mazabun majalisun da aka dawo da su a jihohin…
Read More...
Labarai

Mun Kama Matasa 16 Kan Zargin Baɗala A Kano — Hisbah

Aliyu Abubakar Jun 18, 2026 0
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mutum 16 a wani samame da ta kai wasu sassan birnin Kano kan zargin aikata ayyukan da suka saɓa wa tarbiyya. Mataimakin Babban Kwamandan Hisbah,…
Read More...
Labarai

Kotu Ta Daure Mutumin da Ke Tara Buhunan Ba-haya A Kofar Gidansa A Kano

Aliyu Abubakar Jun 18, 2026 0
Wata kotu a arewacin Najeriya ta yanke hukuncin ɗauri na mako biyu ga wani mutum bayan maƙwaftansa sun yi ƙorafi kan yadda yake tara buhunan ba-haya a ƙofar gidansa, lamarin da ke…
Read More...
Labarai

Muhuyi Magaji Ya Yi Zargin Cewa Kwankwaso Ya Karɓi Kuɗaɗe Daga Gwamnatin Abba Kabir Yusuf

Sawaba FM Radio Jun 18, 2026 0
Tsohon shugaban Hukumar Karɓar Ƙorafe-Ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano, Muhuyi Magaji Rimin Gado, ya yi zargin cewa tsohon gwamnan Kano kuma jagoran NNPP, Rabiu Musa…
Read More...
Labarai

Kotun Birtaniya Ta Wanke Diezani Alison-Madueke Daga Duk Zarge-Zargen Cin Hanci

Sawaba FM Radio Jun 18, 2026 0
Tsohuwar Ministar Man Fetur ta Najeriya, Diezani Alison-Madueke, ta samu nasara a shari’ar da ake yi mata a Birtaniya, bayan alkalai a Kotun Southwark Crown da ke Landan sun wanke ta…
Read More...
Labarai

Sheikh Alƙali Abubakar Zaria Ya Yi Allah-Wadai Da Sayar Da Ƙuri’a, Ya Yi Maganar Samar Da Bulalai…

Sawaba FM Radio Jun 18, 2026 0
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Alƙali Abubakar Zaria, ya bayyana shirinsu na kafa wata ƙungiya da za ta samar da bulalai sama da 50,000 domin ladabtar da mutanen da ke…
Read More...
Labarai

Tinubu Ya Ɗaga Darajar Abdulaziz Abdulaziz Zuwa Babban Mai Ba Shi Shawara Kan Yaɗa Labarai Da Wayar…

Sawaba FM Radio Jun 17, 2026 0
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ɗaga matsayin fitaccen ɗan jarida, Abdulaziz Abdulaziz, zuwa muƙaminTinubu Ya Ɗaga Darajar Abdulaziz Abdulaziz Zuwa Babban Mai Ba Shi…
Read More...
Labarai

Kashim Shettima Ya Bude Sabbin Gidajen Alkalan Babbar Kotun Tarayya A Abuja

Sawaba FM Radio Jun 17, 2026 0
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ƙaddamar da sabbin gidaje guda 10 da aka gina domin manyan alkalan Babbar Kotun Tarayya (Federal High Court) a Gundumar Katampe da ke…
Read More...
Labaran Duniya

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i – Trump

Aliyu Abubakar Jun 17, 2026 0
In da yaƙin Iran ya yi tsawo da an faɗa cikin bala'i - Trump Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce da yaƙin da Amurka da Isra'ila suka yi da Iran ya ɗauki lokaci mai tsawo, da duniya…
Read More...
Previous 1 … 8 9 10 11 12 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.