Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 8
Labarai

Yadda Garin Jos Ya Kasance Bayan An Sa Dokar Takaita Zirga-Zirga

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Kalli yadda garin Jos ya kasance bayan Gwamnatin Jihar Filato ta sanya dokar takaita zirga-zirga na tsawon sa’o’i 48 a garin Jos sakamakon harin ’yan bindiga da ya yi ajalin mutane 27…
Read More...
Labarai

Gwamnan Jihar Bauchi Zai Sauya Sheka Zuwa ADC

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana shirinsa na sauya sheka zuwa Jam’iyyar ADC, inda ya ce jam’iyyar na da damar kalubalantar jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2027. Ya…
Read More...
Labarai

Zulum Ya Sauke Dukanin Kwamishinoninsa

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da sauke dukkan mambobin Majalisar Zartarwa ta Jihar nan take. Wannan matakin na zuwa ne domin samar da yanayi mai kyau…
Read More...
Labarai

PDP Tsagin Wike Ta Zaɓi Sabbin Shugabanninta

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Jam'iyyar PDP tsagin Mininstan Abuja, Nyesom Wike ta zaɓi Abdulrahman Mohammed a matsayin sabon shugabanta na ƙasa yayin da Samuel Anyanwu ya samu matsayin sakataren jam'iyyar na ƙasa.…
Read More...
Labarai

Isra’ila Ta Ce Mutum 6,000 Ne Suka Jikkata Sakamakon Hare-Haren Iran

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Ma'aikatar Lafiyar Isra'ila ta ce kawo yanzu aalla mutum 6,000 ne aka kwantar da su a a asbiti sakamakon hare-haren Iran. Ma'aikatar ta ce har kawo yanzu akwai mutum 121 da ake kula…
Read More...
Labarai

Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Yusuf Tuggar Ya Ajiye Aikinsa

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya ajiye aikinsa na minista ranar Litinin. A wata takardar ajiye aiki da ya miƙa ga ofishin sakataren gwamnatin tarayya,…
Read More...
Labarai

Ko Sulhun da Pantami Ya Yi Wa El-Rufai da Uba Sani Zai Dore?

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Ƴan Najeriya na ci gaba da tafka muhawara musamman a shafukan sada zumunta game da sulhu da fitaccen malamin Addinin Musulunci Sheikh Ali Isa Pantami ya yi wa El-Rufai da Uba Sani. …
Read More...
Labarai

Su Wane Ne Yan Wasan Gaba da Suka Fi Kwazo da Zura Kwallo A Tarihi?

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Za a iya cewa tun yana shekara 18, gwarzon ɗan kwallon Brazil, Ronaldo ya shiga jerin ƴan wasan gaba da ake ji da su. A lokacin yana zura ƙwallaye kamar ruwa a ƙungiyar PSV, ga kuma…
Read More...
Labarai

Spain Ta Rufe Sararin Samaniyarta Ga Jiragen Yaƙin Amurka da Suka Kai Wa Iran Hari

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Ministan tsaron ƙasar Sipaniya, Margarita Robles ta ce ƙasar ta rufe sararin samaniyyarta ga jiragen yaƙin Amurka da suka kai hare-hare kan Iran. "Ba za mu bari an yi amfani da…
Read More...
Labarai

Australia Za Ta Kashe Dala Biliyan Biyu Wajen Tallafa Wa Yan Kasa

Aliyu Abubakar Mar 30, 2026 0
Majalisar zartarwa ta Australia ta amince da shirin da gwamnatin ƙasar ta ɓullo da shi na sauƙaƙa wa jama'a da tallafin mai - wanda za ta kashe dala biliyan biyu da rabi. …
Read More...
Previous 1 … 6 7 8 9 10 … 673 Next

Latest News

Abin Al’ajabi Zazzau ya janye daga takarar kujerar…

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a Amurka kan badakalar…

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an kwastam biyu a Kebbi

Prev Next 1 of 1,682
Popular Topics
  • Labarai6075
  • Siyasa843
  • Tsaro803
  • Jigawa495
  • Mayan Labarai462

Most Read

Labarai

Abin Al’ajabi Zazzau ya janye daga takarar kujerar…

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60…

23 hours ago

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a…

24 hours ago

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an…

24 hours ago
Prev Next 1 of 1,682

Recent Posts

Most Read

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Ana sa ran isowar jiragen ruwa 33 masu dauke da man fetur…

Hukumar ƙididdiga Ta Kasa NBS Tace Farashin Kayayyaki Ya…

Prev Next 1 of 18

Ilimi

Rashin Malamai Ya Hana Yara Zuwa Makaranta A Abuja

Jihar Jigawa Ta Kashe Naira miliyan 700 Don Mayar da Yara…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Rahoto

Abin Al’ajabi Zazzau ya janye daga takarar kujerar…

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a Amurka kan badakalar…

Kasashen waje

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Girke-Girke

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Jagoran addinin Iran Ya Yi wa Amurka Hannunka Mai-sanda

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.