Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 6
Labarai

Kwamitin Takarar Shugaba Tinubu Karo Na Biyu Ya Ziyarci Jihohin Bayelsa Da Enugu

Sawaba FM Radio Jun 26, 2026 0
Kwamitin Tabbatar da Amincewar Sake Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa na Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyara jihohin Bayelsa da Enugu domin ci gaba da tattara sa hannun gwamnoni a kan fom…
Read More...
Labarai

Ƴanbindiga Sun Kashe Yansanda Biyu A Jihar Kaduna

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Ƴanbindiga sun kashe ƴansanda biyu a jihar Kaduna Rundunar ƴansandan jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a…
Read More...
Labarai

Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun Kwayoyi

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamiti na musamman domin yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da safarar su a jihar. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan,…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Bude Tayin Kwangilar Gina Sabuwar Fadar Mai Martaba Sarkin Dutse

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Gwamnatin Jigawa Ta Bude Tayin Kwangilar Gina Sabbuwar Fadar Mai Martaba Sarkin Dutse Gwamnatin Jihar Jigawa ta bude tayin kwangilar gina sabon Fadar Mai Martaba Sarkin Dutse, a…
Read More...
Labarai

Gwamnan Sokoto Ya Ce Shan Miyagun Ƙwayoyi Ne Ke Haifar da Yawancin Matsalolin Tsaro A Sokoto

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Gwamna Aliyu Ya Ce Shan Miyagun Ƙwayoyi Ne Ke Haifar Da Yawancin Matsalolin Tsaro A Sokoto Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bayyana cewa kusan kashi 80 cikin 100 na matsalolin…
Read More...
Labarai

NECO Ta Fitar da Sakamakon Jarabawar BECE Na 2026

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
NECO Ta Fitar Da Sakamakon Jarabawar BECE Na 2026 Hukumar Shirya Jarabawa ta Kasa (NECO) ta sanar da fitar da sakamakon Jarabawar Kammala Makarantar Sakandaren Farko (BECE) ta…
Read More...
Labarai

Najeriya Na Ci Gaba da Kwashe Mutanenta Daga Afirka Ta Kudu

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Rukunin ƴan Najeriya na biyu sun dawo gida daga ƙasar Afirka ta Kudu bayan da aka samu jinkiri a shirin na kwashe mutane sakamakon tashe-tashen hankula masu nasaba da ƙin jinin ƴan…
Read More...
Labarai

Muna Yaƙi da Barazanar Tsaro da Neman Haɗin Kan Al’umma — NSCDC

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Hukumar Tsaro ta Civil Defence (NSCDC) reshen Jihar Gombe ta yi kira ga al’umma, shugabannin gargajiya, ƙungiyoyin farar hula da sauran masu ruwa da tsaki da su ƙara haɗa kai da…
Read More...
Labarai

Da Dumi-Dumi: Matatar Dangote Ta Kara Sauke Farashin Fetur

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Matatar Dangote ta sake rage farashin fetur da take sayarwa ga dillalai (gantry price) daga Naira 1,175 zuwa Naira 1,125 kan kowace lita a faɗin ƙasar nan. Mai magana da yawun…
Read More...
Labarai

CBN Ta Ba Bankuna Umarnin Kulle Asusun Mutanen da Ake Zargi da Alaƙa da Ta’addanci

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya umarci dukkan bankuna da sauran cibiyoyin kuɗi da su gaggauta daskarar da asusun mutanen da hukumomi suka sanya cikin jerin masu alaƙa da tallafa wa…
Read More...
Previous 1 … 4 5 6 7 8 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.