Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 6
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Karfafa Tsaro A Jos

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
An samu komawar yanayin zaman lafiya a Jos, babban birnin jihar Filato, biyo bayan sassaucin doka da aka samu a yankin ranar Laraba. Wannan na zuwa ne yayin da aka tura jami’an…
Read More...
Labarai

Ɗan Takara Ɗaya Ba Zai Zama Tilas Ga ‘Yan Najeriya Ba – Rabiu Musa Kwankwaso

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi gargadi ga Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) cewa ba za su iya tilasta ɗan takara ɗaya ga ‘yan Najeriya a zaben 2027 ba. Kwankwaso…
Read More...
Labarai

Ba Za A Sake Fuskantar Irin Wannan Hare-Haren Ba A Jos — Bola Ahmed Tinubu

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta yi iya ƙoƙarinta wajen tallafa wa waɗanda hare-haren da suka faru a Jihar Filato suka shafa. Tinubu ya yi…
Read More...
Labarai

Bola Ahmed Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Kasar Chadi

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis ya karɓi baƙuncin takwaransa na ƙasar Chadi, Mahamat Idriss Déby, a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Taron ya samu halartar Mai Ba…
Read More...
Labarai

MDD Ta Buƙaci Amurka da Isra’ila Su Dakatar da Yaƙi da Iran

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya (MDD), António Guterres ya buƙaci a dakatar da yaƙin da ake yi tsakanin Amurka da Isra'ila da Iran nan take. Ya koka kan yadda yaƙin ya…
Read More...
Labarai

Yadda Jigon APC Daga Kano Ya Rasu A Otel A Abuja

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Wani babban jigo a Jam’iyyar APC daga Jihar Kano, Barista Abdulsalami Ginsau, ya riga mu gidan gaskiya a otel Chida da ke Birnin Tarayya, Abuja. Marigayi Ginsau, wanda lauya ne kuma…
Read More...
Labarai

An Kashe Mutum Biyu, Wasu Sun Jikkata A Sabon Hari A Filato

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
’Yan bindiga sun sake kai wani sabon hari a unguwar Ban da ke maƙwabtaka da Kwalejin Fasaha ta Jihar Filato, inda suka hallaka mutum biyu tare da jikkata wasu da dama. Rahotanni sun…
Read More...
Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane Uku da Aka Sace A Borno

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Sojojin Operation Haɗin Kai sun ceto fararen hula uku da aka sace tare da ƙwato harsasai a lokacin wani samame akan ’yan ta’adda a ƙaramar hukumar Bama da ke jihar Borno. Majiyoyin…
Read More...
Labarai

NSCDC Ta Tura Jami’ai Don Tabbatar da Tsaro A Gombe

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Rundunar Tsaron farin kaya ta Sibil Difense NSCDC a Jihar Gombe, ta tura jami’ai 726 zuwa muhimman wurare a faɗin jihar domin tabbatar da zaman lafiya da tsaro yayin bukukuwan Easter. …
Read More...
Labarai

Samar da Tsaro Ba Aikin Gwamnatin Tarayya Ba Ne Kawai

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya ce “kare rayukan al’umma da dukiyoyinsu ba aiki ne na gwamnatin tarayya kawai ba’’, inda a dalilin hakan ne ya ce gwamnatinsa ke ƙoƙarin ganin ta…
Read More...
Previous 1 … 4 5 6 7 8 … 673 Next

Latest News

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a Amurka kan badakalar…

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an kwastam biyu a Kebbi

Tinubu Ya Amince Najeriya Za Ta Karɓi Baƙuncin Taron…

Prev Next 1 of 1,682
Popular Topics
  • Labarai6074
  • Siyasa843
  • Tsaro803
  • Jigawa495
  • Mayan Labarai462

Most Read

Labarai

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a…

20 hours ago

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an…

20 hours ago

Tinubu Ya Amince Najeriya Za Ta Karɓi…

2 days ago
Prev Next 1 of 1,682

Recent Posts

Most Read

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Ana sa ran isowar jiragen ruwa 33 masu dauke da man fetur…

Hukumar ƙididdiga Ta Kasa NBS Tace Farashin Kayayyaki Ya…

Prev Next 1 of 18

Ilimi

Rashin Malamai Ya Hana Yara Zuwa Makaranta A Abuja

Jihar Jigawa Ta Kashe Naira miliyan 700 Don Mayar da Yara…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Rahoto

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a Amurka kan badakalar…

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an kwastam biyu a Kebbi

Kasashen waje

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Girke-Girke

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Jagoran addinin Iran Ya Yi wa Amurka Hannunka Mai-sanda

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.