Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 7
Labarai

Samar da Tsaro Ba Aikin Gwamnatin Tarayya Ba Ne Kawai

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya ce “kare rayukan al’umma da dukiyoyinsu ba aiki ne na gwamnatin tarayya kawai ba’’, inda a dalilin hakan ne ya ce gwamnatinsa ke ƙoƙarin ganin ta…
Read More...
Labarai

ADC Ta Buƙaci A Cire Shugaban INEC Ba Tare da Bata Lokaci Ba

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Jam'iyyar adawa ta ADC a Najeriya ta buƙaci a cire shugaban hukumar zaɓen ƙasa INEC, Farfesa Joash Amupitan. ADC ta ce hukumar ta koma ƴan amshin shatar jam'iyya mai mulki ta APC,…
Read More...
Labarai

Isra’ila Ta Ce Za Ta Ruguje Wasu Kauyuka A Lebanon

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Ministan tsaron Isra'ila ya ce sojojin Isra'ila za su ruguza dukkanin gidaje a kauyukan Lebanon da ke kusa da kan iyakar Isra'ila. Isreal Katz ya ce sojojin za su ci gaba da iko da…
Read More...
Labarai

Trump Ya Caccaki Birtaniya Kan Gaza Kwato Mashigar Hormuz

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Shugaba Trump ya caccaki Birtaniya da sauran kasashen da ke fama da karancin mai saboda yakin da ake yi da Iran. Ya ce su tashi su ƙwato wa kansu hakki ta hanyar koƙarin buɗe…
Read More...
Labarai

Najeriya Ta Zargi Mozambique da Take Haƙƙin Yan Kasarta Bayan Fitar da Su

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Najeriya ta zargi gwamnatin Mozambique da take haƙƙin ‘yan kasarta bayan kama su tare da tsare su, sannan daga bisani ta fitar da su daga ƙasar. Hukumar kula da ‘yan Najeriya…
Read More...
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Sake Kama El-Rufai Bayan Fitowarsa Daga Kotu

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Rahotanni daga iyalin tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, sun ce jami’an tsaro sun sake kama shi jim kaɗan bayan fitowarsa daga kotu a yau, Talata. Wata majiya daga cikin…
Read More...
Labarai

Shugaban Senegal Ya Sanya Hannu Kan Dokar Tsananta Haramci Auren Jinsi A Kasar

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Shugaban ƙasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sanya hannu kan sabuwar doka da za ta ninka tsawon hukuncin ɗauri zuwa 10 ga wanda aka samu da alaƙar auren jinsi a ƙasar. Sabuwar…
Read More...
Labarai

Tinubu Ya Nemi Majalissa Ta Amince Ya Kara Naira Tiriliyan 9 Cikin Kasafin Kuɗin 2026

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi Majalisar Dokokin Ƙasa ta amince da ƙara naira tiriliyan 9 a cikin kasafin kuɗin shekarar 2026, wanda hakan zai ɗaga jimillar kasafin daga…
Read More...
Labarai

Mece Ce Mashigar Bab al-Mandab da Iran Ke Barazanar Sake Rufewa?

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Barzanar da Iran ta yi na rufe wata hanyar ruwa mai muhimmanci a Tekun Maliya ta janyo fargaba, kan yadda hakan zai ƙara kawo tsaiko ga kasuwanci a duniya. Tuni Iran ɗin ta riga ta…
Read More...
Labarai

Ministocin Tsaro Sun Kai Ziyara Maiduguri Don Tantance Yanayin Tsaro

Aliyu Abubakar Mar 31, 2026 0
Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (Ritaya), tare da Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, sun isa Maiduguri, babban birnin jihar Borno, domin duba halin tsaro a yankin…
Read More...
Previous 1 … 5 6 7 8 9 … 673 Next

Latest News

Abin Al’ajabi Zazzau ya janye daga takarar kujerar…

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a Amurka kan badakalar…

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an kwastam biyu a Kebbi

Prev Next 1 of 1,682
Popular Topics
  • Labarai6075
  • Siyasa843
  • Tsaro803
  • Jigawa495
  • Mayan Labarai462

Most Read

Labarai

Abin Al’ajabi Zazzau ya janye daga takarar kujerar…

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60…

23 hours ago

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a…

24 hours ago

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an…

24 hours ago
Prev Next 1 of 1,682

Recent Posts

Most Read

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Ana sa ran isowar jiragen ruwa 33 masu dauke da man fetur…

Hukumar ƙididdiga Ta Kasa NBS Tace Farashin Kayayyaki Ya…

Prev Next 1 of 18

Ilimi

Rashin Malamai Ya Hana Yara Zuwa Makaranta A Abuja

Jihar Jigawa Ta Kashe Naira miliyan 700 Don Mayar da Yara…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Rahoto

Abin Al’ajabi Zazzau ya janye daga takarar kujerar…

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a Amurka kan badakalar…

Kasashen waje

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Girke-Girke

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Jagoran addinin Iran Ya Yi wa Amurka Hannunka Mai-sanda

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.