Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 7
Labarai

An Ceto Mutum 10 Bayan Ruftawar Gini Hawa Uku A Legas

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
An ceto mutane 10 da rai a ranar Alhamis bayan ruftawar wani gini mai hawa uku a yankin Satellite Town da ke Jihar Legas. Wannan lamari ya janyo gagarumin binciken gaggawa daga…
Read More...
Labarai

An Dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC da Kwamishina A Kebbi

Aliyu Abubakar Jun 25, 2026 0
Jam’iyyar APC a Jihar Kebbi ta dakatar da shugaban jam’iyyar na jihar, Alhaji Abubakar Muhammad Kana Zuru, da kuma shugaban APC na Ƙaramar Hukumar Zuru, Aliyu Abubakar Abiola. …
Read More...
Labarai

Dan Takarar Majalisar Wakilai na PDP Ya Kai Ƙorafi Kan Naira Miliyan 470.3 na Kwaso Taraktoci 100…

Sawaba FM Radio Jun 25, 2026 0
Dan takarar kujerar Majalisar Wakilai ta Tarayya a jam’iyyar PDP, Umar Danjani Hadejia, ya miƙa ƙorafi (petition) ga Kwamitin Karɓar Ƙorafe-ƙorafe na Majalisar Wakilai, inda ya buƙaci…
Read More...
Labarai

Gwamnonin Arewa Su Zauna da Tinubu Don Kyautata Dangantaka da Nijar – Dasuki

Aliyu Abubakar Jun 24, 2026 0
Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar Tambuwal da Kebbe, Abdulsamad Ibrahim Dasuki, ya buƙaci gwamnonin Arewa su gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin tattauna yadda za a inganta…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Oyo Ta Saka Dokar Hana Fita A Kananan Hukumomi 10

Aliyu Abubakar Jun 24, 2026 0
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita na sa'o'i 16 a wasu ƙananan hukumomi 10 kan matsalar tsaro a jihar. Sanarwar da sakataren gwamnatin Jihar,…
Read More...
Labarai

Gambiya Za Ta Kwaikwayi Tsare-Tsaren Aikin Gwamnati Na Najeriya

Aliyu Abubakar Jun 24, 2026 0
Gwamnatin Gambiya ta bayyana aniyarta ta amfani da wasu daga cikin tsare-tsaren aikin gwamnati na Najeriya domin inganta horar da ma’aikata da tafiyar da harkokin gwamnati a ƙasar. …
Read More...
Labarai

Da Gangan Isra’ila Ke Kashe Yara A Gaza — MDD

Aliyu Abubakar Jun 24, 2026 0
Wani bincike da Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) ta gudanar ya zargi hukumomin Isra’ila da jami’an tsaronta da kashe yara a Zirin Gaza da gangan, tare da bayyana hakan a matsayin wani…
Read More...
Labarai

Cutar Ebola Ta Bulla A Faransa

Aliyu Abubakar Jun 24, 2026 0
Faransa ta sanar cewa ta tabbatar da ɓullar cutar Ebola a ƙasar, bayan wani likita da ya dawo daga aikin jin ƙai a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo (DRC) ya kamu da cutar. Ma’aikatar…
Read More...
Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Matar Shugaban APC da Ɗansa a Kebbi

Sawaba FM Radio Jun 24, 2026 0
Yan bindiga sun sace matar da ɗan shugaban jam’iyyar APC na ƙaramar hukumar Yauri a jihar Kebbi, Yusuf Sani Alhassan. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne a ranar Talata,…
Read More...
Labarai

Tsohon Shugaban APC na Kebbi, Muhammadu Besse, Ya Rasu a Hannun ’Yan Bindiga

Sawaba FM Radio Jun 24, 2026 0
Tsohon shugaban jam’iyyar APC a Jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ’yan bindiga bayan da aka sace shi tun a farkon watan Yunin 2026. Labarin rasuwarsa ya fito ne…
Read More...
Previous 1 … 5 6 7 8 9 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.