Browsing Category
Wasanni
An ɗaga wasan Najeriya da Libya
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Afirka, CAF ta ɗage wasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da tawagar ƙasar Libya, wanda ya kamata a buga yau Talata.
Hukumar ta bayyana haka ne a wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƙungiyar Inter Miami ta lashe MLS Shield na ƙasar Amurka
Ƙungiyar Inter Miami na Amurka ta samu nasarar lashe kofin MLS Supporter Shied karon farko bayan ta doke ƙungiyar Columbus Crew da ci uku da biyu.
Fitaccen ɗan wasan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Kwallon Yashin Nijeriya Tayi Haɗin Gwaiwa da Kamfanin Innoson Motors
Daga: Captain Yobe
Hukumar dake shirya kwallon yashi ta Najeriya (NBSL) ta kulla yarjejeniyar hadin gwiwa da Kamfanin Ƙera motoci na Nijeriya, Innoson Motors, kamfani na farko a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Barcelona na tunanin rabuwa da Balde, Arsenal na son Martin Zubimendi, Patrick Schult da Schulte
Barcelona na tunanin rabuwa da dan wasan baya na hagu Alejandro Balde, inda Manchester City da Manchester United ke son kulla yarjejeniya.
Gabanin kaddamar da tayin bazara, Arsenal!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
PSG na zawarcin Rashford, Luis Diaz da B. Silver, Bayern Munich ta sabunta kwantiragin Alphonso…
Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain PSG sun shiga zawarcin dan wasan Manchester United dan asalin kasar Ingila, Marcus Rashford. Kungiyar tayi wa dan wasan tayin albashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Barcelona na son daukan Luiz Diaz, Manchester United da Chelsea suna zawarcin Joules kounde
Kungiyoyin kwallon kafa na Manchester United da Chelsea suna zawarcin dan wasa Joules kounde wadda Barcelona ke naman rabuwa dashi domin samun kudaden shiga a ƙarshen kaka ta bana.!-->…
Read More...
Read More...
Tsohon dan wasan Jigawa golden star ya rasu yana tsaka da atisaye a filin Kano Pillars
Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Jigawa golden star Sabo Captain ya rasu.
Lamarin ya faru ne a safiyar jiya 18 ga watan Yuni, 2023 lokacin da Sabo ya fadi ya mutu a lokacin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Dan Kwallon Kafa Na Faransa Da Yayi Shekara 39 A Sume Ya Rasu
Tsohon dan wasan kwallon kasar Faransa da kungiyar PSG, Jean-Pierre Adams ya rasu bayan shekara 39 a sume.
A ranar Litinin, Jean-Pierre Adams ya rasu a asibitin Nimes da ke kasar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ministan Lafiya na Kasa ya bukaci Likitoci masu neman kwarewa su janye yajin aikin da suke yi
Ministan Lafiya na Kasa Dr Osagie Ehanire, ya bukaci Likitoci masu neman kwarewa su janye yajin aikin da suke yi a yanzu haka.
A ranar 1 ga watan Agustan da ya gabata ne Kungiyar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kasar Amurka da kawayenta na ci gaba da debe mutane daga kasar Afghanistan
Kasar Amurka da kawayenta na ci gaba da debe mutane daga kasar Afghanistan, adaidai lokacin Shugaban kasar ta Amurka Joe Biden ke son kwashe dubun nan mutane kafin karewar wa’adin 31!-->…
Read More...
Read More...