Mataimakin Gwamnan jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, ya lashe zaben fidda gwani na dan takarar gwamna a jam’iyyar APC. Da ake sanar da sakamakon zaben wanda aka gudanar a filin taro na Mallam Aminu Kano dake birnin Dutse, an ayyana Umar Namadi a matsayin wanda ya samu nasara da kuri’u dubu 1 da Continue reading
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace gwamnatinsa tana assasa ginshiki mai inganci na kyakykyawar rayuwa domin yara manyan gobe a kasarnan ta hanyar zuba jari a bangarori masu muhimmanci cikin shekaru bakwai da suka gabata. Ya fadi haka cikin wata sanarwa da kakakinsa Femi Adesina ya fitar a jiya domin taya yaran Najeriya murnar bikin ranar […]Continue reading
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta haramta bangar siyasa da tare da yin amfani da duk wani makami musamman a lokacin gudanar da zabukan fidda gwani na jam’iyyun siyasa. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Lawan Shiisu Adam da ya rabawa manema labarai […]Continue reading
Jarirai 11 sabbin haihuwa sun mutu sakamakon wata gobara da ta tashi a wani asibiti a birnin Tivaouane da ke yammacin kasar Senegal. Shugaban kasar Senegal Macky Sall ya ce gobarar ta tashi a sashen haihuwa na asibitin Mame Abdou Aziz Sy Dabakh. A cewar ‘yan siyasar Senegal, rahotannin farko sun nuna cewa gobarar ta […]Continue reading
Hukumar Shari’ar Musulunci ta Jihar Kano ta aurar da wasu mata da suka musulunta, inda ta dauki nauyin aurensu; da saya musu gadajensu da sauran kayan daki da kayan kicin. Daraktan gudanarwa na hukumar, Auwal Lamido, ya shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa yau a Kano cewa hukumar ta kuma warware wasu kararraki bakwai […]Continue reading
An dakatar da shari’ar Sheikh Abduljabbar Kabara saboda rashin lafiyar alkalin kotun, Ibrahim Sarki-Yola na Kotun Shari’ar Musulunci da ke Kano. Gwamnatin jihar Kano ta tuhumi Abduljabbar Kabara da laifuka guda hudu da suka hada da kalaman batanci ga Annabi Muhammad SAW. A zaman da aka ci gaba da shari’ar, jami’in hulda da jama’a na […]Continue reading
Wasu ‘yan bindiga sun kashe wakilai uku na ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar PDP daga karamar hukumar Mariga ta jihar Neja. Shugaban kwamitin zaben Lawrence Ewhrudjakpo ne ya sanar da hakan a sakateriyar jam’iyyar PDP ta jihar, wajen da ake gudanar da zaben fidda gwani a Minna babban birnin jihar.. An ce an kashe wakilan […]Continue reading
Wasu ‘yan takarar gwamna biyu na jam’iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa, sun yi watsi da zaman ganawar da gwamnan jihar Muhammad Badaru Abubakar ya kira domin a samar da dan takarar guda ta hanyar sulhu a jihar. Ba a cimma matsaya a zaman ganawar ba. Rahotanni sun nuna cewa gwamnan ya kira zaman […]Continue reading
Mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar Abba Kyari, ya garzaya wata babbar kotun tarayya a yau domin neman belinsa. Abba Kyari da wadanda ake tuhumar su uku, ta bakin lauyansu, sun bukaci mai shari’a Emeka Nwite da ya bayar da belinsu saboda rayuwarsu a gidan gyaran hali na Kuje inda ake tsare da su […]Continue reading
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Ali Pantami, yace gudanar da ayyukan gwamnati kamar yadda ya kamata shine jigon garanbawul a bangaren aikin gwamnati a kasarnan. Isa Pantami ya fadi haka a yau lokacin da yake gabatar da jawabi a taron ranar Afrika ta kasa da kasa karo na 11 da aka gudanar […]Continue reading