Browsing Category
Lafiya
Tsananin zafi yasa an rufe daukacin makarantun dake kasar Sudan ta kudu
An rufe daukacin makarantu a Sudan ta Kudu, sakamakon tsananin zafin da kasar ke fama da shi cikin makonni biyu.
Ma'aikatar lafiya da ilimi sun bai wa iyaye shawarar kar su bari!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyoyin lafiya sun yi Allah-wadai da matakin hana kwararrun likitoci zuwa hutu kasashen waje
Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa ta kasa da hadin gwiwar kungiyoyin lafiya sun yi Allah-wadai da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na hana wa kwararrun likitocin kiwon lafiya!-->…
Read More...
Read More...
An dage haramcin sayar da ci da sayar nama a Kampala babban birnin kasar Uganda
Hakumomi a Uganda sun dage haramcin sayar da ci da sayar nama a Kampala babban Birnin kasa, duk da barkewar wata cuta da ke kama kofato da kuma bakin dabbobi.
Hakumomin lafiya a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Uwargidan shugaban kasa ta yi kiran a kara mayar da hankali wajen inganta rayuwar mata
Uwargidan shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta yi kiran a kara mayar da hankali wajen inganta rayuwar mata.Ta yi wannan kiran ne a sakonta na taya murnar ranar mata ta bana,!-->…
Read More...
Read More...
Horon da ma’aikatan lafiya suka samu a Najeriya ne yasa ake daukan su aiki a kasashen ketare
Ministan lafiya da walwalar jama’a, Muhammad Ali Pate, ya ce sauran kasashe na daukar ma’aikatan lafiya da suka bar Najeriya zuwa kasashen ketare ne saboda irin horon da ma’aikatan!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta koka kan mace-macen mata masu juna biyu da jarirai
Gwamnatin tarayya ta koka kan mace-macen mata masu juna biyu da jarirai a jihar Sokoto, inda ta ce jarirai 44 cikin 100 da aka haifa a jihar ne ke mutuwa.Don haka, ta nemi da a!-->…
Read More...
Read More...
Akalla mutane 25 ne aka gano sun kamu da cutar shan inna a jihar Kebbi
Wani malamin kiwon lafiya na hukumar bunkasa kiwon lafiya matakin farko ta jihar Kebbi yace akalla mutane 25 ne aka gano sun kamu da cutar shan inna a kananan hukumomi tara na jihar.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sama da ma’aikatan jinya dubu 42 ne suka bar Najeriya a cikin shekaru uku da suka gabata
Farfesa Faruk Abubakar, Rijistaran kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa, ya ce sama da ma’aikatan jinya dubu 42 ne suka bar kasar a cikin shekaru uku da suka gabata.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta yi gwaji ga sama da mutane 300,000 masu dauke da cutar tarin fuka
Ministan lafiya da walwalar jama'a, Farfesa Muhammad Ali Pate, ya ce kasar Najeriya ta yi gwaji ga sama da mutane 300,000 masu dauke da cutar tarin fuka a shekarar 2023, wanda ya zama!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta jaddada kudirinta na dakile tashin gouran zabin farashin magunguna
Yayin da yan najeriya ke cigaba da kokawa kan tsadar rayuwa da hauhawar farashin kayayyaki, Gwamnatin tarayya ta jaddada kudirinta na dakile tashin gouran zabin farashin magunguna a!-->…
Read More...
Read More...