Browsing Category
Lafiya
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO na fuskantar gibin kuɗin albashi da ya kai dala miliyan 500
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO na fuskantar gibin kuɗin albashi da ya kai dala miliyan 500 a kasafin kuɗin shekara biyu masu zuwa, kamar yadda Darakta Janar ɗinta Tedros Ghebreyesus ya!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Lafiya ta Duniya ta amince da yarjejeniyar yaƙi da annobar korona tsakanin ƙasashe
Hukumar lafiya ta duniyar a ranar Litinin ta buƙaci ƙasashen duniya da su rungumi sabuwar yarjejeniyar da ta shafi yaƙi da annobar korona domin kaucewa maimaita abin da aka fuskanta a!-->…
Read More...
Read More...
Tsohon shugaban kasar Amurka Joe Biden ya kamu da cutar Kansar mafitsara
Tsohon shugaban kasar Amurka Joe Biden ya kamu da cutar Kansar mafitsara kamar yadda ofishinsa ya fitar da sanarwa.
Tsohon shugaban da iyalansa na nazari kan matakin maganin cutar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
NiMET, ta fitar da sabon hasashen yanayi inda tace da yiwuwar ɓarkewar cututtukan ruwa a karshe…
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa, NiMET, ta fitar da sabon hasashen yanayi na shekarar 2025, inda ta yi kashedi game da yiwuwar ɓarkewar cututtukan ruwa kamar kwalara da gudawa a jihohi!-->…
Read More...
Read More...
A zangon farko na 2025 an bankado matsalar raguwar kashe kuɗaɗe a muhimman sassan ruwa da lafiya…
Rahoton aiwatar da kasafin kuɗin jihar Jigawa a zangon farko na shekarar 2025 ya bankado matsalar gagarumin raguwar kashe kuɗaɗe a muhimman sassan ruwa da lafiya.
Rahoton ya nuna!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yadda rashin wutar lantarki ta jawo ta barbarewar harkar lafiya a Najeriya
A asibitin gawmnati daya, jariri ya mutu a cikin wata mai juna biyu, wata ta yi awa 15 tana jiran a yi mata tiyatan haihuwa
Matsalar wutar lantarki a asibitoci a Najeriya ta!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Aƙalla dabbobi fiye da dubu hamsin ake sa ran za a yi wa allurar rigakafi a karamar hukumar…
Shugaban karamar hukumar Hadejia, Alhaji Ahmed Abba Ari, ya bayyana haka yayin ƙaddamar da shirin allurar a kauyen Fulani na Mushimbura. Ya ce wannan mataki na daga cikin manufofi 12!-->…
Read More...
Read More...
Mutum 200,000 na mutuwa duk shekara a Najeriya saboda rashin kyakkyawan tsarin abinci
Kimanin ‘yan Najeriya 200,000 suke rasa rayukan su a duk shekara wanda yawancin su yara ne sanadiyyar cututtuka dake da nasaba da abinci a cewar ministan ƙere-ƙere da kimiyya na ƙasar!-->…
Read More...
Read More...
Ma’aikatar Lafiya ta ce amfani da ƙwarewar matasa na da muhimmanci wajen rage matsalar zazzabin…
Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya tare da masana a ɓangaren masana’antar harhada magunguna sun bayyana cewa, amfani da ƙwarewar matasa na da matuƙar muhimmanci wajen rage ɗimbin matsalar!-->…
Read More...
Read More...
Yara miliyon ɗaya ne, a jihohin Borno, Adamawa da Yobe ke fuskantar barazanar kamuwa da yunwa-a…
Akalla yara miliyan ɗaya a jihohin Borno, Adamawa da Yobe (BAY) na cikin barazanar kamuwa da matsananciyar yunwa (severe acute malnutrition – SAM) a shekarar 2025, adadi wanda ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...