Browsing Category
Lafiya
Sama da ma’aikatan jinya dubu 42 ne suka bar Najeriya a cikin shekaru uku da suka gabata
Farfesa Faruk Abubakar, Rijistaran kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa, ya ce sama da ma’aikatan jinya dubu 42 ne suka bar kasar a cikin shekaru uku da suka gabata.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta yi gwaji ga sama da mutane 300,000 masu dauke da cutar tarin fuka
Ministan lafiya da walwalar jama'a, Farfesa Muhammad Ali Pate, ya ce kasar Najeriya ta yi gwaji ga sama da mutane 300,000 masu dauke da cutar tarin fuka a shekarar 2023, wanda ya zama!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta jaddada kudirinta na dakile tashin gouran zabin farashin magunguna
Yayin da yan najeriya ke cigaba da kokawa kan tsadar rayuwa da hauhawar farashin kayayyaki, Gwamnatin tarayya ta jaddada kudirinta na dakile tashin gouran zabin farashin magunguna a!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Yobe ta rufe wasu cibiyoyi da asibitoci masu zaman kansu guda bakwai a jihar
Dokta Yusuf Ngamdu, Babban Sakatare na Hukumar Kula da Lafiya ta jihar shi ne ya bayyana hakan jiya a Damaturu.
Ngamdu ya ce wuraren da abin ya shafa suna gudanar da ayyukansu ne ba!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An tabbatar da mutuwar wasu mutum uku sakamakon fashewar gas ɗin girki a Nairobi
Mutum uku aka tabbatar da mutuwarsu yayin da sama da 300 suka jikkata sakamakon wata mummunar fashewar gas ɗin girki a Nairobi babban birnin ƙasar Kenya.
Mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan jihar Zamfara ya kafa dokar ta-baci a fannin kiwon lafiyar jihar a hukumance
Gwamnan ya bayyana hakan ne a yayin wani jawabi da ya ga yan jihar a jiya Talata, inda ya nuna matukar damuwarsa bayan ziyarar da ya kai babban asibitin Gusau.
Gwamnan ya bayyana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bayanai na ci gaba da fitowa kan wata fashewa da ta janyo mutuwar wasu yara 6 a jihar Borno
Bayanai na ci gaba da fitowa kan wata fashewa da ta janyo mutuwar wasu yara shida a karamar hukumar Gubio, da ke jihar Borno.
‘Yan sanda da jami’an yankin sun ce fashewar ta faru ne!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An samar da kotun tafi da gidanka domin hukunta masu karya dokokin tsaftar muhalli a jihar Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa ta samar da kotun nan tafi da gidanka domin hukunta masu karya dokokin tsaftar muhalli, wannan dai na zuwa ne yayin da gwamna Mallam Umar Namadi ya jagoranci!-->…
Read More...
Read More...
An umarci sassan gwamnati da aiwatar da tsauraran manufofin inshorar rayuwa
Shugabar ma’aikata ta tarayya, Dr Folasade Yemi-Esan, ta uamarci jami’an shugabannin ma’aikatu, da hukumomi da sassan gwamnatin kan aiwatar da tsauraran manufofin inshorar rayuwa da!-->…
Read More...
Read More...
Gobara ta salwantar da rayukan mutane akalla 50 a jihar jigawa
Akalla mutane 50 ne suka rasa rayukansu da dukiyoyin su da suka kai kimanin Naira miliyan 215 a wata gobara da ta tashi a Jigawa a shekarar 2023 da ta gabata.
Daraktan hukumar kashe!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...