Browsing Category
Wasanni
Bidiyo: Zazzafan Damben Ebola Da Shagon Buhari
Kungiyar Damben garin Hadejia ce ta shirya fafatawar a cikin watan nan nan Maris wanda aka gayyato manyan yan dambe don kafsawa. ciki har da wasan da Ebola yayi da Shagon Buhari.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Nasarorin Da Najeriya Ta Samu A Harkokin Wasanni Tun Bayan Samun Ƴanci
Wasanni na da muhimmacin gaske wajen samar da lafiyar jiki da kuma habbaka tattalin arzikin kasa da kawo hadin kai musamman ga matasa wadanda ake gannin sune mayan gobe, hakan ta sanya!-->…
Read More...
Read More...
A Karon Farko Lampard Ya Samu Nasara A Matsayin Mai Horas Da Chelsea
Bayan cefa kwallaye 5 a wasan da Chelsea ta buga yau da rana tsakaninta da takwararta Norwich City, Frank Lampard sabon mai horas da Kungiyar ta Chelsea ya samu nasara a karon farko.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jahohi Da Sunayen Mutanan Da Majalisa Ta Kammala Tantancewa Domin Naɗawa Ministoci
A cikin kwanaki 5 Majalisar Dattijai ta tantance mutane 43 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mata. 22 daga ciki dai kawai Ruku'u aka ce suyi su tafi an gama da su sun haye.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yau Wasan Karshe Na Gasar Aiteo Tsakanin Kano Pillars Da Niger Tornadoes
A yau Lahadi za a fafata wasan karshe tsakanin kungiyoyin kwallon kafa guda biyu wato Niger Tornadoes da Kano Pillars.
Za a fafata wasan a filin wasa na Ahmadu Bello dake Kaduna da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Da Matsala: Mutane Kusan Miliyan 39 Ke Yin Bahaya A Waje
Wata Kungiya mai suna Water Aid tace kimanin mutane Miliyan 116 cikin akalla mutanen Najeriya Miliyan 200, basu da halin amfani da cikakken bandaki. Hakan yasa mutane Miliyan 38 da!-->…
Read More...
Read More...
Attajiran Ƙasar Nan Sun Yiwa Super Eagles Alƙawarin Maƙudan Kuɗaɗe
Manyan Attajiran ƙasar nan guda biyu, Aliko Dangote da Femi Otedola sun yiwa ƴan wasan tawagar Super Eagles ɗin ƙasar nan dake gasar cin kofin Afirka a Masar alkawarin kuɗaɗe idan sun!-->…
Read More...
Read More...
AFCON: Da kyar Da Jibin Goshi Najeriya Ta Haura Zagaye Na Gaba
A cigaba da gasar cin kofin Nahiyar Afirka da ake fafatawa a Kasar Masar,
yan wasan Super Eagles na Najeriya sun lallasa tsaffin abokan hamayyarsu,
Indomitable Lions na Kasar Kamaru da!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya Ta Samu Nasara Kan Ƙasar Burundi 1-0
Kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles ta samu nasara kan kasar Burundi a wasan farko na rukuni na gasar cin kofin nahiyar Afrika a jiya.
Najeriya dai ta lallasa su daci 1 mai ban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
A Daren Yau Za a Yi Bikin Bude Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika
A daren yau za a bude gasar cin kofin nahiyar Afrika karo na 32 a kasar Masar.Inda masu masaukin baki zasu fara bude fagen tsakaninsu da kasar Zimbabwe.
Inda zasu fafata wasan da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...